Skip to content

cropped Main AlfijirNews Logo 1.jpg

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
IMG 20260826 WA0178
English

Kano Government Declares Tuesday, September 1, 2026 Work-free Day For TAKUTAHA Celebration

Posted onAugust 26, 2026
IMG 20260826 WA0755
English

KNSG Constitutes 20-man Technical Committee To Review Academic Staff Renumeration 

Posted onAugust 26, 2026August 26, 2026
FB IMG 1765017840902
English

MAAUN: The shinning light among Private Universities in North-West

Posted onAugust 26, 2026

LATEST POSTS

IMG 20260826 WA0178

Kano Government Declares Tuesday, September 1, 2026 Work-free Day For TAKUTAHA Celebration

Posted onAugust 26, 2026 English
IMG 20260826 WA0755

KNSG Constitutes 20-man Technical Committee To Review Academic Staff Renumeration 

Posted onAugust 26, 2026August 26, 2026 English
FB IMG 1765017840902

MAAUN: The shinning light among Private Universities in North-West

Posted onAugust 26, 2026 English
FB IMG 1787759387097

EFCC Chair Olukoyede Seeks Whistleblowers on Stolen Assets Abroad

Posted onAugust 26, 2026 English
Gwamnatin Kano

Gwamnatin Kano ta dakatar da wasu Principals 2 ta nada wasu nan take

Sakatariyar ma’aikatar Hajiya Kubra Imam, ta gano cewa daliban kwalejojin biyu ba a ba su abinci ba a daren jiya, kuma karin kumallo na yau …

By Musa Bestseller
Posted onSeptember 11, 2023September 11, 2023
Labarai

Aika-Aika Wata mata ta zane Alkali da bulala a Najeriya

Posted onSeptember 11, 2023September 11, 2023

Wata Kotun Majistare da ke zamanta a  Abakaliki Jihar Ebonyi, ta tasa keyar wata mata mai shayarwa ‘yar shekara 32, Misis Ann Akpa bisa zargin …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotu ta sake soke nasarar dan majalisar tarayya na NNPP

Posted onSeptember 11, 2023September 11, 2023

Kotun sauraron ƙarar zaɓe da ke jihar Kano, ta soke nasarar da Hon Idris Dankawu na jam’iyar NNPP ya samu ta ɗan majalisar dokoki tarayya …

Labarai

Ƴan sanda sun kashe masu garkuwa su 4, sun kama wani jami’in tsaro da wasu mutane 13

Posted onSeptember 11, 2023September 11, 2023

Daga cikin wadanda ake zargin akwai wani jami’in tsaro mai zaman kansa, wanda ake zargi da kitsa sace ubangidan nasa daga gidansa a kan naira …

Labarai

An Sake Daka Wawa Kan Motoci 3 Dauke Da Shinkafar Da Za A Raba Tallafi

Posted onSeptember 11, 2023September 11, 2023

Bata-garin sun rika jejjefa wa jama’a shinkafar har sai da motocin suka kare Alfijir Labarai ta rawaito asu bata-gari sun daka wawa a kan wasu …

Labarai

Tsaro! An sami nasarar  kama wasu bama-bamai 399 da tarin miyagun ƙwayoyi a Najeriya

Posted onSeptember 11, 2023September 11, 2023

Mayaƙan waɗanda akasari kan auka wa mutane a kan babura, sun yi ƙaurin suna wajen kashe-kashe da jikkata fararen hula, da satar mutane ciki har …

APC, Labarai

KUNGIYAR APC INTELLECTUAL FORUM ta ja hankalin Gwamna Abba Kabir a kan cika alkawari

Posted onSeptember 11, 2023September 11, 2023

Shugaban kungiyar APC Intellectual Forum A.K. Mustapha ya ja hankalin Gwamna Abba Kabir a kan cika alkawarin da ya dauka a kan ilimi. Alfijir Labarai …

Labarai

Innalillahi wa inna ilaihirrajiAllah ya yiwa Mawaƙiyar Annabi Hauwan Ali Baba Rasuwa

Posted onSeptember 11, 2023September 11, 2023

Allah ya yiwa sayyada Hauwa wanda aka fi sani da Hauwan Ali Baba Rasuwa a daren Lahadi. Ta rasu ne bayan wani mummunan hadari da …

Labarai

Gwamnatin tarayya ta samu rancen dala miliyan 163 na AfDB don noman alkama – Shettima

Posted onSeptember 10, 2023September 10, 2023

Kashim Shettima ya bayyana cewa Bankin Raya Afirka (AfDB) ya amince ya baiwa Najeriya rancen dala miliyan 163 domin tallafawa noman alkama nan da makonni …

Labarai

Kotu Ta Kori Datti Ta Kuma Tabbatar Da Musa Iliyasu Kwankwaso

Posted onSeptember 10, 2023September 11, 2023

Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha da ke zamanta a Kano ta yi watsi da zaben Yusuf Umar Datti na NNPP bayan bai …

Labarai

AU: An yi kira kan Haɗin kan nahiyar Afirka domin yakar Kalubalen dake addabarta

Posted onSeptember 10, 2023September 10, 2023

Tushen hadin kan nahiyar ya dogara ne kan dimbin wadatar da aka samar, da nufin biyan muhimman bukatun al’ummar nahiyar, Shugaban hukumar gudanarwar kungiyar Tarayyar …

Labarai

Dr. Nasiru Gawuna ya biya wa Ɗaliban BUK mata 100 kuɗin Makaranta

Posted onSeptember 10, 2023September 10, 2023

Tsohon Mataimakin Gwamnan Kano da ya yi takarar Gwamna a jam’iyyar APC Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya biya wa ɗalibai Mata ƴan asalin jihar Kano …

Labarai

Ibtila’i! An Harbi Mutane Biyu A Wajen Rabon Kayan Abincin A Garin Rijau

Posted onSeptember 10, 2023September 10, 2023

Lamarin ya afku ne a Mazaɓan Sale Mai Agogo dake Rijau Central Ward a jihar Neja. Alfijir Labarai ta rawaito lamarin ya faru ne da …

English, News

DSS detains & questions Aisha Ahmad, the deputy governor of CBN

Posted onSeptember 10, 2023September 10, 2023

The Department of State Services, DSS has arrested and detained the Deputy Governor of the Central Bank of Nigeria in charge of Financial System Stability, …

Labarai

Faransa ta tura dakarunta kasashen ECOWAS don shirin kai wa Nijar hari

Posted onSeptember 10, 2023September 10, 2023

Ya kara da cewa ranar 7 ga watan Satumba wani jirgin ruwan yakin Faransa ya isa Cotonou babban birnin Benin dauke da dakaru. Alfijir Labarai …

Labarai

Ronaldo ya bada Otal dinsa dake Marroco Kyauta don samar da matsuguni ga waɗanda girgiza ta shafa

Posted onSeptember 9, 2023September 9, 2023

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Al Nassr ta kasar Saudi Arabia Cristiano Ronaldo ya bayar da hotel dinsa Mai suna Pestana CR7 dake birnin …

Labarai

Ibtila’i! girgizar kasa ta kashe fiye da mutum 1000 a Morocco

Posted onSeptember 9, 2023September 9, 2023

Girigizar kasar ta kuma lalata gine-gine yayin da mutane suka rika tserewa daga gidajensu cikin firgici. Alfijir Labarai ta rawaito akalla mutum 1,037 ne suka …

Labarai

Ƴan Sanda Sun Kama Wani Likita Kan Zargin Sacewa Mara Lafiya Koda

Posted onSeptember 9, 2023September 9, 2023

Rundunar ‘yan sandan jihar Plateu ta sanar da kama wani likita da laifin sace kodar wata mara lafiya mai suna Kehinde Kamal. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Yunkurin Juyin Mulki A Burkina Faso Ya Gamu Da Tasgaro

Posted onSeptember 9, 2023September 9, 2023

sun dauki lokaci suna bibiyar Traore a gidansa da duk wuraren da ya je, haka kuma suke bibiyar makusantasu. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin sojin …

Labarai

Arewa Hero’s Award An karrama Gwamna Zulum Ribado Ali Nuhu Ahmed Musa, da sauran

Posted onSeptember 9, 2023September 9, 2023

shahararren jarumi, Ali Nuhu; Dan wasan Super Eagles, Ahmed Musa; da kuma Bishop na darikar Katolika na Sokoto, Matthew Kukah, an zabe shi a matsayin …

Posts pagination

‹ 1 … 235 236 237 238 239 … 375 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab