Akalla wasu dalibai 10 ne aka samu rahoton sun lakada wa malaminsu dukan kawo wuka, saboda hana su satar jarrabawa a Jihar Ogun. Rahotanni na …
Akalla wasu dalibai 10 ne aka samu rahoton sun lakada wa malaminsu dukan kawo wuka, saboda hana su satar jarrabawa a Jihar Ogun. Rahotanni na …
Masu iya magana sun ce ‘Dare daya Allah kan yi Bature”kamar yadda hakan ta faru ga wata ’yar karamar yarinya da ta je sayen burodi …
“Za a bayyana jerin sunayen wadanda aka nada a wannan makon, kuma zan iya gaya muku cewa bayanan za su girgiza ‘yan Najeriya da dama. …
Gwamnatin Tarayya za ta yi wa kan ta, jihohi da ƙananan hukumomi watandar Naira biliyan 907. Alfijir Labarai ta rawaito hakan ya biyo bayan cire …
Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta umurci gwamnatin jihar da sauran wadanda aka yi ƙara, su biya wasu mazauna unguwar Salanta, kudi naira …
Hukumar Karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano, ta ce fitaccen lauyan nan dan rajin kare hakkin bil’adama, Femi Falana …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa Siya = 855/ Siyarwa = …
Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Hukumar ma’aikata ta karamar hukumar ta amince da korar wasu sarakunan gargajiya guda shida Alfijir Labarai ta rawaito gwamnatin …
Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da umarnin dakatar da wasu shugabannin makarantun Sakandare uku nan take saboda sun kasa aiki. Alfijir Labarai ta rawaito Makarantun …
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci Hakimai da dagatai da masu unguwarni su marawa yunkurin Hukumar tsaro ta cikin al’umma baya …
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta musanta rahotannin da ke cewa wani mamba a kwamitin mutum biyar na kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa, …
Najeriya ta samu tallafin CAD9.3 miliyan daga kungiyar Global Initiative for Vaccine Equity (CanGIVE) don bunkasa isar da allurar rigakafin COVID-19 da karfafa tsarin kiwon …
Gwamnan jihar kano Abba Kabir ya sake nadin shugabannin wasu ma’aikatu da Hukumomin lafiya a jihar. Alfijir Labarai ta rawaito hakan na kunshe ne cikin …
Wani matashi mai suna Hamman Joda Isa ya auri wata baturiya da a ke kira Diana Maria Lugunborg, an dai sha shagalin bikin masoyan ne …
Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya rubutawa majalisar dattawa wasikar neman amincewar wasu mambobin kwamitin gudanarwa na hukumar raya arewa maso gabas. Alfijir Labarai ta rawaito …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci da a yi duban tsanaki kan batun baiwa ‘yan kasar mutum miliyan 12 tallafin naira dubu takwas kowanne a …
Octavus Petroleum Limited ya musanta zargin da ake yi masa na sayar da gurbataccen man jirgi ga kamfanin sufurin jiragen na Max Air Limited. Alfijir …
Sarkin Musulmi, kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci, Muhammad Sa’ad Abubakar, ya ayyana Larabar a matsayin ranar daya ga watan Almuharram na sabuwar …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa Siya = 825 / Siyarwa …