Helikwaftan yana kan hanyarsa ta tafiya Kaduna ne bayan da ya bar Makarantar Firamare ta Zungeru. Hoto: Nigerian Airforce Alfijir Labarai ta rawaito Wani jirgi …
Helikwaftan yana kan hanyarsa ta tafiya Kaduna ne bayan da ya bar Makarantar Firamare ta Zungeru. Hoto: Nigerian Airforce Alfijir Labarai ta rawaito Wani jirgi …
Hakan na zuwa ne a matsayin taimakon sauraren radadin cirewar tallafin Man Fetur, Alfijir Labarai ta rawaito babban asibitocin Jihar Legas da Cibiyoyin Kiwon Lafiya …
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta ce jihohi 19 da kuma gurare 56 a fadin kasar nan na iya fuskantar ruwan sama …
Matasan su 12 sun gurfanar a gaban kotun Majistre dake zaman ta a unguwar Norman’s Land, mai lamba 16, bisa zarginsu da aikata laifukan hada kai da …
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi alkawarin bayar da duk tallafin da ake bukata domin a gyara gadar da ta karye a hanyar da …
Daga Aminu Bala Madobi Ra’ayoyi mabanbanta sun fantsama biyo bayan wani hoton da ke nuna tsohon Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman Alkali-Baba, …
Saida aka shekara 15 a Faransa ba tare da an ɗauke wutar lantarki ko daidai da minti 5. Alfijir Labarai ta rawaito shekarar da ta …
Mun yi gaggawar karbe mulkin Nijar domin dakile mummunar barazanar da hatta Najeriya sai ta shafa. Alfijir Labarai ta rawaito Janar Abdourahmane Tchiani, shugaban mulkin …
Manufar wannan sabuwar rijistar ita ce tabbatar da sahihin bayanan tsare-tsare na manufofin gwamnati da kuma sanya ido don tsaftace fannin Alfijir Labarai ta rawaito …
Gwamnan jihar Ekiti Biodun Oyebanji ya dakatar da sabon kwamishinan masarautu da harkokin cikin gida Mista Olaiya Atibioke na tsawon makonni biyu. Alfijir Labarai ta …
Marin da matata ke yawan sharara min ne ya sa nake son kotu ta raba aurenmu inji wani miji da ya maka matarsa kotu saboda …
Wannan mafari ne, saboda za a fara aiwatar da wasu manyan tsare-tsare nan ba da jimawa ba, Alfijir Labarai ta rawaito Gwamna Mallam Umar Namadi …
Kimanin ‘yan Najeriya miliyan 137 ne ke fuskantar matsanancin talauci a fadin kasar. Alfijir Labarai ta rawaito Kungiyar Kare Hakkokin Tattalin Arziki da Tattalin Arziki …
Daga Aminu Bala Madobi Kungiyar Tarayyar Turai da Tarayyar Afirka sun bi sahun sauran mutane wajen nuna damuwa na tsare Bazoum din. Alfijir Labarai ta …
Hukumar dake kula da bada agajin gaggawa ta Kasa (Nema) da hadin guiwar Gwamnatin Kano sun jagoranci rabon tallafi ga mutanen iftila’in ambaliyar ruwa ta …
Tattaunawa tsakanin shugaban juyin mulki na Nijar Janar Tiani da malaman addinin Musulunci na Nijeriya ta haifar da Da mai ido Alfijir Labarai ta rawaito …
Gwamnatin jihar Kano ta amince da gaggauta sauya babban sakatare na hukumar kula da ma’aikata, Mustapha Safiyanu Kabuga bisa zargin bugawa da sanya hannu kan …
El-Rufai dai na cikin mutane 48 da shugaban kasa Bola Tinubu ya aika wa majalisar dattawa, sai dai har yanzu majalisar ba ta wanke shi …