Wannan ne karo na hudu da ake zargin Donald Trump da aikata manyan laifuka a wannan shekarar. Alfijir Labarai ta rawaito tsohon shugaban kasar Amurka …
Wannan ne karo na hudu da ake zargin Donald Trump da aikata manyan laifuka a wannan shekarar. Alfijir Labarai ta rawaito tsohon shugaban kasar Amurka …
Kotun daukaka kara, da ke zamanta a Abuja ta kori karar da Gwamnan Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf ya shigar na neman a yi watsi …
Yan takarar shugabancin Amurka na Jam’iyyar Republican sun fara muhawara a daren Laraba a babban taron farko na zaben Shugaban kasa na shekara mai zuwa. …
jami’in na DSS ya yi wa Mista Oludele mummunan rauni a kwankwaso, kuma an kai shi asibiti domin yi masa magani. Alfijir Labarai ta rawaito …
Rahotanni daga Abuja, babban birnin Nijeriya na cewa mutane da dama sun mutu sakamakon ruftawar wani gini yayin da ake shatata ruwan sama ranar Laraba …
Sheikh Ibrahim khalil yayi wannan wajabi ne a wajen walimar yaye dalibai to a cikin wannan maudu’i ne malam ya kawo abubuwan da mace tafi …
Tuni KAROTA ta mika wadanda ake zargin hannun ‘yan sanda don fadada bincike. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar Kula da Ababen Hawa ta Jihar Kano …
Hakan na zuwa ne dai a daidai lokacin da daliban jami’ar ke ci gaba da kokawa da karin kudin da jami’ar ta yi. Alfijir Labarai …
Kamfaninmu ya shahara ne wajen samarwa al’umma nau’ikan shayi sama da kala 35, domin inganta Lafiyar al’umma da samun nutsuwa. Alfijir Labarai ta rawaito shugaban …
Sanarwar ta fitar da jerin sunayen daliban da suka yi nasarar samun gurbin shiga Jami’ar MEWAR AND SR UNIVERSITIES dake kasar Indiya Alfijir Labarai ta …
Rundunar ‘yan sandan Najeriya kungiya ce mai da’a sosai, kuma ba za ta taba amincewa da rashin da’a na jami’in da aka gani a bidiyon …
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike ya amince da rusa gine-gine 6,000 a gundumomi 30 na birnin. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar babban birnin tarayya …
Kotu ta yankewa wani tsohon malami a Sashen Kimiyyar Chemistry na Jami’ar Nnamdi Azikiwe, Awka, Peter Ekemezie, hukuncin daurin watanni shida a gidan yari saboda …
Tsohon kwamishinan ma’aikatar raya karkara Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso ya maka gwamnatin jihar kano da hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa a …
Wata mata mai suna Furera Abubakar, ta kashe jaririn da kishiyarta ta haifa mai kwana hudu a kauyen Bantu da ke Karamar Hukumar Ningi a …
Shugaba Bola Tinubu ya kori Darakta-Janar na Hukumar Kula da Shaidar ɗan Kasa, NIMC, Engr. Aliyu Abubakar Aziz. Alfijir Labarai ta rawaito mai ba shugaban …
Aljeriya ta ki amincewa da bukatar Faransa ta amfani da sararin samaniyarta wajen kaddamar da duk wasu ayyukan soji a Jamhuriyar Nijar. Alfijir Labarai ta …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa Siya = 895 / Siyarwa …
Martanin da dakarun sojin suka mayar ya jawo asarar rayuka sosai a gwabzawar. Alfijir Labarai ta rawaito ana zargin masu ikirarin jihadin sun kashe sojojin …