Lokacin da aka bayyana sunanta, mutane sun yi ta ce-ce-ku-ce a kafafen yada labarai, ka san kuma wadannan kafafen na da tasiri sosai. Shugaban jam’iyyar …
Lokacin da aka bayyana sunanta, mutane sun yi ta ce-ce-ku-ce a kafafen yada labarai, ka san kuma wadannan kafafen na da tasiri sosai. Shugaban jam’iyyar …
SERAP na neman: “Odar mandamus na umurta tare da tilastawa shugaba Tinubu ya ba da cikakkun bayanai kan tsare-tsaren yadda aka tara kudaden daga cire …
Hukumar kashe gobar ta jihar Kano Kar kashin jagorancin Babban Darakta Alh. Hassan Ahmad Muhd ta gudanar da aiyuka a daukacin ofisoshi 28 da hukumar …
Majalisar dattawa ta yi fatali da yunkurin daukar matakin amfani da karfin soji a kan Jamhuriyar Nijar. Alfijir Labarai ta rawaito Majalisar ta yi kira …
Kaddara ce ta sa shugaba Tinubu ya cire sunana daga mukamin da ya bani. Alfijir Labarai ta rawaito Shetty ta bayyana haka ne a wani …
Kwamitin tsaro na kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS wanda ya kunshi hafsoshin soja na wasu kasashen yammacin Afirka a ranar Juma’a, ya …
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC), reshen jihar Imo, ta kori daya daga cikin jami’anta saboda halartar zanga-zangar da ta gudana a ranar Laraba karkashin …
Sanata Sumaila ya ce jihohin arewacin Nijeriya bakwai ne ke da matukar kusanci da Jamhuriyar Nijar don haka tura mata sojoji zai yi tasiri ga …
Shugaban kasa Bola Ahamed Tinubu ya aikewa majalisar dattijai shirinsa na aike da rundunonin sojoji Niger domin murkushe wadan da sukai juyin mulki. Alfijir Labarai …
Maryam Shetty na cikin matasan jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya da suka taka rawa a zaben 2023. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Bola Ahmed Tinubu …
Gwamnatin sojin Nijar ta katse huldar diflomasiyya da Najeriya, Togo, Amurka da kuma ta fuskar tsaro da tsohuwar uwargijiyar kasarsu Faransa. Alfijir Labarai ta rawaito …
Kungiyar shugabannin jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta bukaci dan takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata, Sanata Rabi’u Kwankwaso ya yi murabus …
Daga AAminu Bala Madobi Mai baiwa jam’iyyar APC shawara kan harkokin shari’a, Ahmed El-Marzuq, ya yi murabus daga mukaminsa na kwamitin zartaswa na kasa (NWC) …
Hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC) ta kama tsohon Manajan Daraktan Kamfanin samar da taki na jihar Kano …
Rundunar Ƴansanda ta jihar Kano ta sanya ladan Naira dubu 100 ga duk wanda ya kamo ko samar da bayani da ya kai ga kamo …
Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ya tabbatar da zaɓen Dakta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano, a matsayin sabon shugaban …
Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano (KSCB) ta janye dokar nan da ta sakawa‘yan fim kwanakin baya wadda ta soke lasisin dukkan masu yin harkar …
Gwamnatin Nijeriya ta maka shugabannin Kungiyoyin ne a kotu saboda zanga-zangar da suka jagoranta a ƙasar kan tsare-tsaren gwamnatin da suke zargin sun jefa ’yan …
NLC da TUC sun sanar da cewa za su tsagaita da zanga-zanga domin su ba gwamnati damar cika alkawuran da ta daukar wa ’yan Najeriya. …