Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1770064452276
English ICPC

ICPC Secures Final Victory as Supreme Court Affirms Conviction in ₦68 Million Union Fraud Case

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026
IMG 142430 04526 1777901080731
English NDLEA

NDLEA Kano Strategic Command Raids BUK Old Side, Arrests 6, Dislodges Illicit Drug Joints

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026
IMG 20260504 WA0202
Education English

Nuhu Abdullahi Development Foundation launches Phase One Education Intervention in Kawon Mai Gari, Kano

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1770064452276

ICPC Secures Final Victory as Supreme Court Affirms Conviction in ₦68 Million Union Fraud Case

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, ICPC
IMG 142430 04526 1777901080731

NDLEA Kano Strategic Command Raids BUK Old Side, Arrests 6, Dislodges Illicit Drug Joints

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, NDLEA
IMG 20260504 WA0202

Nuhu Abdullahi Development Foundation launches Phase One Education Intervention in Kawon Mai Gari, Kano

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 Education, English
IMG 20260316 WA0356

Court Declines Jurisdiction in Suit Seeking to Restrain ICPC from Investigation

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, ICPC
Ganduje, Labarai

Ganduje Ya Bayyana Dalilan Cire Sunan Maryam Shetty Daga Cikin Ministoci

Lokacin da aka bayyana sunanta, mutane sun yi ta ce-ce-ku-ce a kafafen yada labarai, ka san kuma wadannan kafafen na da tasiri sosai. Shugaban jam’iyyar …

By Musa Bestseller
Posted onAugust 6, 2023August 6, 2023
Kwallon Kafa, Labarai

SERAP Ta Maka Tinubu Gaban Kuliya Kan Kin fitar Da Bayanan Kashe Biliyan 400

Posted onAugust 6, 2023August 6, 2023

SERAP na neman: “Odar mandamus na umurta tare da tilastawa shugaba Tinubu ya ba da cikakkun bayanai kan tsare-tsaren yadda aka tara kudaden daga cire …

Fire Service, Labarai

Hukumar Kashe Gobara Ta Kano Ta Samu Nasarar Kubutar Da Rayukan Mutane 8 Da Tarin Dukiya A Jihar

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Hukumar kashe gobar ta jihar Kano Kar kashin jagorancin Babban Darakta Alh. Hassan Ahmad Muhd ta gudanar da aiyuka a daukacin ofisoshi 28 da hukumar …

Labarai

Aiki Da Hankali: Majalisar Najeriya Ta Ki Amincewa Da Shirin Tura Soji Nijar

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Majalisar dattawa ta yi fatali da yunkurin daukar matakin amfani da karfin soji a kan Jamhuriyar Nijar.  Alfijir Labarai ta rawaito Majalisar ta yi kira …

Labarai

Maryam Shetty Ta Magantu Kan Cire Sunanta Daga Jerin Ministoci

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Kaddara ce ta sa shugaba Tinubu ya cire sunana daga mukamin da ya bani. Alfijir Labarai ta rawaito Shetty ta bayyana haka ne a wani …

ECOWAS, Labarai

Kungiyar ECOWAS Tayi Amai Ta Lashe Abinta Kan Nijar

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Kwamitin tsaro na kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS wanda ya kunshi hafsoshin soja na wasu kasashen yammacin Afirka a ranar Juma’a, ya …

FRSC, Labarai

Hukumar Kiyaye Hadurra Ta Kasa Ta Kori Jami’inta Kan Shiga Zanga-Zangar NLC

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC), reshen jihar Imo, ta kori daya daga cikin jami’anta saboda halartar zanga-zangar da ta gudana a ranar Laraba karkashin …

Labarai

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Kyamaci Tura Sojoji Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Sanata Sumaila ya ce jihohin arewacin Nijeriya bakwai ne ke da matukar kusanci da Jamhuriyar Nijar don haka tura mata sojoji zai yi tasiri ga …

Labarai

Tinubu Ya Nemi Majalisar Dattijai Ta Amince Da Tura Rundunonin Sojoji Kasar Niger

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Shugaban kasa Bola Ahamed Tinubu ya aikewa majalisar dattijai shirinsa na aike da rundunonin sojoji Niger domin murkushe wadan da sukai juyin mulki. Alfijir Labarai …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Canja Sunan Maryam Shetty Daga Jerin Ministocinsa

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Maryam Shetty na cikin matasan jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya da suka taka rawa a zaben 2023. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Bola Ahmed Tinubu …

Labarai

Tirka Tirka: Gwamnatin Sojin Nijar Ta Yanke Hulda Da Najeriya Da Wasu Kasashe

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Gwamnatin sojin Nijar ta katse huldar diflomasiyya da Najeriya, Togo, Amurka da kuma ta fuskar tsaro da tsohuwar uwargijiyar kasarsu Faransa. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai

Wata Sabuwa! Jam’iyyar NNPP Na Barazanar Korar Engr Rabiu Kwankwaso

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Kungiyar shugabannin jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta bukaci dan takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata, Sanata Rabi’u Kwankwaso ya yi murabus …

APC, Labarai

El-Marzuq Yayi Murabus Daga Mashawarcin APC Kan Harkokin Sharia Ta Kasa Kan Wasu Dalilai

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Daga AAminu Bala Madobi Mai baiwa jam’iyyar APC shawara kan harkokin shari’a, Ahmed El-Marzuq, ya yi murabus daga mukaminsa na kwamitin zartaswa na kasa (NWC) …

Labarai

Hukumar Yaki da Cin Hanci Ta Kano Ta Damƙe Tsohon Shugaban KASCO Da Ɗansa Kan Batan Biliyan 4

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC) ta kama tsohon Manajan Daraktan Kamfanin samar da taki na jihar Kano …

Labarai

CP Na Kano Zai Bada Ladan N300,000 Ga Wanda Ya Fallasa Inda Wasu Ƴan Daba 3 suke

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Rundunar Ƴansanda ta jihar Kano ta sanya ladan Naira dubu 100 ga duk wanda ya kamo ko samar da bayani da ya kai ga kamo …

APC, Labarai

Ganduje Ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC Ta Kasa

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ya tabbatar da zaɓen Dakta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano, a matsayin sabon shugaban …

Kannywood, Labarai

Hukumar Tace Finafinai Ta Kano Ta Janye Soke Lasisin Yan Kannywood

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano (KSCB) ta janye dokar nan da ta sakawa‘yan fim kwanakin baya wadda ta soke lasisin dukkan masu yin harkar …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Maka Ƴan Kwadago A Gaban Kuliya Kan Zanga-Zanga 

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Gwamnatin Nijeriya ta maka shugabannin Kungiyoyin ne a kotu saboda zanga-zangar da suka jagoranta a ƙasar kan tsare-tsaren gwamnatin da suke zargin sun jefa ’yan …

Labarai, NLC

Mun Dakatar Da Zanga-Zanga Bayan Da Tinubu Ya Tabbatar Da Karin Albashi

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

NLC da TUC sun sanar da cewa za su tsagaita da zanga-zanga domin su ba gwamnati damar cika alkawuran da ta daukar wa ’yan Najeriya. …

Labarai, Zamfara

Zamfara Za ta Raba Kayan Abinci Don Rage Radadin Matsalar Rayuwa

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Gwamnatin jihar Zamfara ta amince da gaggauta rabon kayan abinci a fadin kananan hukumomin 14 a matsayin kayan agaji saboda cire …

Posts pagination

‹ 1 … 233 234 235 236 237 … 358 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab