The Kano State Hisbah Board has warned members of the public against paying money to anyone claiming to facilitate registration for the state’s mass wedding …
The Kano State Hisbah Board has warned members of the public against paying money to anyone claiming to facilitate registration for the state’s mass wedding …
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta yanke hukuncin cewa hukumar kiyaye hadurra ta ƙasa FRSC ba ta da hurumin gudanar da ayyukanta …
Babbar kotun tarayya da ke Apo a Abuja ta ba da umarnin kwace kadarori da darajarsu ta kai kusan naira biliyan 8.94 da ake dangantawa …
Hukumar tace Fina-finai da Ɗab’i ta Jihar Kano ta ce ba ta soke ko haramta sana’ar downloading a faɗin jiha ba, duk da rahotannin da …
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar da haramta sana’ar tura fina-finai ta wayar salula, wato downloads, a dukkan ƙananan hukumomi 44 na jihar. Sanarwar …
Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya ayyana ranar Alhamis 16 ga Yulin …
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da ƙudirin dokar da zai baiwa gwamnatin jihar damar kafa sabbin hukumomi biyu domin kula da harkokin tsara da …
Daga Auwalu Tuhami Zarewa Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Bakori dake Jihar Katsina State Najeriya Masara — ₦30,000 zuwa ₦33,000 Masara Ƴar Kabomo …
Kotun Majistare mai lamba 16, da ke Gombe ta bayar da umarnin tsare shugaban makarantar Destiny Treasure International School, Nasiru Barau Manu, da wani malamin …
Bayan umarnin babbar kotun tarayya da ke Abuja, tuni jami’an tsaro su ka kama Darakta Janar na hukumar Presidential Foreign Intervention Promotion Council (PFIPC), Adeniyi …
Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali da tarbiyya ta Ƙasa, reshen Jihar Kano, ta sanar da cewa fursunoni 61 da ke Kurmawa sun kammala sauke …
Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin ƙara kuɗin rajistar jarabawar WAEC da NECO na shekarar 2027 domin bai wa masu ruwa da tsaki damar tattaunawa …
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta kama wata ƴar ƙasar Afirka ta Kudu mai shekara 38, Will Jessica Ann, …
Maniyyatan Jihar Kano za su biya kuɗin ajiye kujerar aikin Hajjin 2027 cikin wa’adin watanni biyu da rabi, daga 12 ga Yuli zuwa 26 ga …
A wani sabon mataki da ka iya jawo muhawara a fannin ilimi, Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta amince da ƙarin kuɗin rajistar jarabawar NECO zuwa …
Sunan Muhammad ya ci gaba da kasancewa sunan da aka fi sanya wa jarirai maza da aka haifa a Ingila da Wales cikin shekaru uku …
Alfijir Labarai Media Service Kotun Tsaure dake karamar hukumar Shanono yadda ta lalace na rantse da girman Allah da a ajiye mutum a cikinta gwanda …
Mutum ɗaya ya rasu, yayin da wasu huɗu suka jikkata sakamakon rushewar wani gini da ya faru a titin Sultan dake Nasarawa GRA cikin birnin …
Yadda take kasancewa a Kasuwar Hatsi ta Sabuwa Karamar Hukumar Makarfi LGA dake Jihar Kaduna State Najeriya Jiya Laraba, 08/07/2026 Masara — ₦30,000 zuwa ₦32,000Masara …
Hukumar Jin Daɗin Alhazan Jihar Kano ta bayyana cewa har yanzu ba ta sanar da kudin na gani ina so aikin Hajjin 2027 ba saboda …