Ma’aikatar Albarkatun Ruwa, Muhalli da Sauyin Yanayi ta jihar Kano ta dakatar da manajan tsarin ruwa na yankin Thomas da Ghari. Kwamishinan Ma’aikatar Albarkatun Ruwa, …
Ma’aikatar Albarkatun Ruwa, Muhalli da Sauyin Yanayi ta jihar Kano ta dakatar da manajan tsarin ruwa na yankin Thomas da Ghari. Kwamishinan Ma’aikatar Albarkatun Ruwa, …
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi murabus daga mukaminsa, yana mai cewa matsalolin …
Ofishin Jakadancin Masarautar Saudiyya da ke Abuja, ta hannun Cibiyar Agaji da Tallafin Jinƙai ta Sarki Salman (KSrelief), tare da haɗin gwiwar Hukumar Ba da …
By Tijjani Sarki Recent calls for the reappointment of Hon. Muhammad Garba as Commissioner for Information and Internal Affairs has sparked debate in Kano State. …
Ministan Harkokin Wajen Iran ya jinjina wa sabon ci-gaba da aka samu a tattaunawar Switzerlan, yana nuni da sabbin matakan tsagaita wuta a Lebanon, yayin …
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Jami’a ta Najeriya (JAMB), tare da umarnin Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya, ta sanar da dakatar da karɓar sabbin ɗalibai a shirye-shiryen …
Masu Ruwa da Tsaki na Jam’iyyar PRP na shiyyar Arewa maso Yamma ya zargi Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ƙoƙarin mallake tikitin takarar jam’iyyun siyasa …
Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida, Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya, ya kalubalanci AVM Ibrahim Umar (ritaya), tsohon Kwamishinan Harkokin Tsaro na Cikin Gida da …
Sojojin sun gamu da ajalinsu a hanyarsu ta zuwa kai wa al’ummar Bargaja dauki sakamakon harin da ’yan ta’adda suka kai a cikin talatainin dare… …
Dakarun rundunar Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 22 da aka sace tare da dakile wasu yunkurin garkuwa da mutane a kananan hukumomin Sabon Birni …
Kotun majistiri mai lamba 6 karkashin mai sharia Umma Kurawa, kotun kuma duba da rashin ladabi da wanda ake kara yayi mata saboda yana daure …
An katse hanyoyin sadarwar wayar hannu a Ƙananan Hukumomin Musawa da Matazu na Jihar Katsina sakamakon ayyukan tsaro da jami’an tsaro ke gudanarwa a yankunan. …
Hukumar hisba ta jihar Kano ta gudanar da wani gagarumin sumame a titin NNDC daura da Yahya Gusau da ke Sharada da kuma kan titin …
Dakarun Rundunar Sojin Najeriya sun ceto ƙarin mutane hudu da yan bindiga su ka sace, yayin da ake ci gaba da farmakin da ake kai …
Jam’iyyar PDP ta samu gagarumar nasara a zaben kananan hukumomi da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Adamawa (ADSIEC) ta gudanar, inda ta lashe …
Editor: Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin dakatar da aiwatar da hukuncin da Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke, …
Gwamnatin Jihar Katsina ta haramta saye, da sayarwa, jigila da ajiye man fetur a jarkoki a fadin jihar, tare da rufe sana’ar POS da wuraren …
A yau Talata, muna roƙon Allah Maɗaukakin Sarki Ya sanya wannan sabuwar shekara ta zama shekara mai albarka, cike da rahama, zaman lafiya da yalwar …
Sanarwar ta fito daga ofishin shugabar ma’aikatan jihar wacce a madadin gwamna Abba Kabir Yusuf. Takardar ta bayyana cewa gwamna ya amince da ayyana hutun …