From Abdu Ado K/Naisa Orders Swift Investigation as the Governor Reiterates Commitment for Zero Tolerance to Corruption As part of his commitment of fighting corruption, …
From Abdu Ado K/Naisa Orders Swift Investigation as the Governor Reiterates Commitment for Zero Tolerance to Corruption As part of his commitment of fighting corruption, …
Daga Nazifi Kwankwaso Kotun sauraren korafin zabe dake nan kano tayi watsi da karar da Dan takarar majalisar jiha na jamiyyar APC a karamar hukumar …
Daga Abdu Ado K/Naisa Gwamnan ya Bada Umurnin Binciken Gaggawa yayin da ya nanata alkawarin rashin amincewa da cin hanci da rashawa Alfijir Labarai ta …
Babban bankin Najeriya na jan hankalin al’ummar kasar kan cewa sakon da ke yawo a kafafen sada zumunta da wasu jiridu cewar za a canja …
Allah ya yiwa Mal Sani Abdussalam rasuwa, marigayin yaya ne ga Mataimakin Gwamnan Jihar Kano Comrade Aminu Abdussalam Gwarzo Za’ayi Jana’izar a yau Laraba, muna …
Mambobin gamayyar ƙungiyoyin kishin al’umma na jihar Kano KCSF, sun bayyana dakatar da shugaban ƙungiyar na riƙo Ibrahim Waiya bisa zarginsa da rashin jagoranci na …
Wanda ake zargin wanda ya fito daga kauyen Dankunkuru karamar hukumar Ungogo ta jihar Kano, Alfijir Labarai ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta …
Hakan na zuwa ne bayan kotun ta kwace kujerar sanata da ta ɗan majalisa daga PDP a jihar Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraron kararrakin …
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da nadin sabbin sakatarorin dindindin guda 19 tare da tabbatar da 7 daga cikin tsoffin sakatarorin dindindin. …
Kan haka ne na amince da a dauki karin malaman makaranta aikin dindindin Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda ya …
Parts of Abuja, the nation’s capital, were thrown into chaos on Tuesday when two factions of the National Union of Road Transport Workers (NURTW) clashed …
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shugaban karamar hukumar Gwale Khalid Ishaq Diso na tsawon watanni uku. Alfijir Labarai ta rawaito majalisar ta amince …
Jagoran shirin fim din labarina kuma mai bada umarnin shirin Malam Aminu Saira, ya koka akan yadda wasu daga cikin masu kallon fim din basu …
Ambaliyar ruwa a ƙasar Libya ta haddasa mutuwar mutane akalla dubu biyu, sannan da dama sun bata bayan wata mahaukaciyar gugguwa dake tafe da ruwan …
Tsohon shugaban kasa, Abdulsalami Abubakar, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta kara himma wajen kawo sauyi a kasar, yana mai cewa ƴan Najeriya na son …
Darajar Naira a jiya Litinin ta rabu da Dala a yayin da ake musayar ta a kan Naira dari 773.50 a fannin masu zuba jari …
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta cire haramcin biza a kan ‘yan Najeriya, kamar fadar shugaban Najeriya ta bayyana. Alfijir Labarai ta rawaito wata sanarwa daga fadar …
Nigerian Photographer Sani Maikatanga’s photo has won 1st prize in the international Wiki Loves Africa 2023 Competition for his photo of a man struggling in …
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen yan majalisun tarayya karkashin jagoranci mai shari’a Flora Ngozi Azine, ta tabbatar da Hon Sani Adamu Wakili na jam’iyyar NNPP, a …