Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1770064452276
English ICPC

ICPC Secures Final Victory as Supreme Court Affirms Conviction in ₦68 Million Union Fraud Case

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026
IMG 142430 04526 1777901080731
English NDLEA

NDLEA Kano Strategic Command Raids BUK Old Side, Arrests 6, Dislodges Illicit Drug Joints

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026
IMG 20260504 WA0202
Education English

Nuhu Abdullahi Development Foundation launches Phase One Education Intervention in Kawon Mai Gari, Kano

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1770064452276

ICPC Secures Final Victory as Supreme Court Affirms Conviction in ₦68 Million Union Fraud Case

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, ICPC
IMG 142430 04526 1777901080731

NDLEA Kano Strategic Command Raids BUK Old Side, Arrests 6, Dislodges Illicit Drug Joints

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, NDLEA
IMG 20260504 WA0202

Nuhu Abdullahi Development Foundation launches Phase One Education Intervention in Kawon Mai Gari, Kano

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 Education, English
IMG 20260316 WA0356

Court Declines Jurisdiction in Suit Seeking to Restrain ICPC from Investigation

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, ICPC
Labarai

Hambararren Shugaban Nijar Bazoum Ya Magantu Bayan Kwace Mulikinsa

Hambararren shugaban Jamhuriyar Njiar Mohamed Bazoum ya yi amfani da kafar sada zumunta ta yanar gizo a yau alhamis tare da shan alwashin kare kimar …

By Musa Bestseller
Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023
Labarai

Rundunar Sojin Ƙasa Ta Nijar Ta Goyi Bayan Juyin-Mulkin Da Ka Yi

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Rundunar sojojin ƙasa Nijar a ranar Alhamis ta bayyana goyon bayan juyin mulkin da sojoji masu tsaron fadar shugaban kasar suka yi, in da ta …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Sunayen Wadanda Aka Nada Ministocin Tinubu

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Bayan dogon jiran da ‘yan Najeriya suka yi, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, a ranar Alhamis, ya gabatar da jerin sunayen ministocin Tinubu …

Labarai

Ibtila’i! Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mata 23 A Zamfara

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mata ashirin da uku a gundumar Damaga da ke karamar hukumar Maradun ta jihar …

Labarai

An Yiwa Lai Mohammed Sabon Mukami A Majalisar Dinkin Duniya

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Tsohon ministan Buhari, Alhaji Lai Mohammed, ya sami sabon aiki da majalisar dinkin duniya, in da sakataren na majalisar kan harkokin yawon bude ido “United Nations …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Juyin Mulki Ya Tabbata A Jamhuriyar Nijar

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

A dazu-dazun nan wasu sojojin Nijar sun karanta sanarwa a kafar Talabijin din kasa RTN, tare da tattabar da kifar da gwamnatin Bazum A sanarwar …

Labarai

Ibtila’i! Wata Sabuwar Amarya Ta Yankewa Angonta Mazakuta (Al Aurarsa)

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Rundunar ƴansanda a jihar Katsina, ta tabbatar da cafke wata amarya mai suna Tinene Isa, bisa zargin yanke mazakutar angonta. Alfijir Labarai ta rawaito Jami’in …

Labarai, NLC

Ƙungiyar Ƙwadago A Nijeriya Zata Fara Gangamin Yajin Aiki Ranar Laraba

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Ƙungiyar kwadago ta ƙasa (NLC) ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin kwana 7 ta sauya tsare-tsaren da suka jefa talakawa cikin halin ƙaƙanikayi. Alfijir Labarai …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Magantu Kan Yunƙurin Juyin Mulki A Jamhuriyar Nijar

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Shugaba Bola Tinubu ya bayyana a matsayin abin da ba za a amince da shi ba, yunkurin juyin mulkin da aka yi a jamhuriyar Nijar …

Labarai

Ƴan Sanda Sun Cafke Matasa 3 da Zargin Yi Wa ‘Yar Shekara 15 Fyade

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama wasu matasa uku da ake zargi da yi wa wata yarinya ‘yar shekara 15 fyade a jihar Adamawa. Alfijir …

Labarai

Rigar kariyar Ganduje Ta Tube Tun 29 Ga Mayu, Falana Ya Shaidawa Kotu

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Lauyan nan mai fafutukar ƴancin ɗan adam, Femi Falana, ya shaidawa Babbar Kotun Tarayya a Kano cewa rigar kariyar da ke jikin tsohon gwamnan Kano, …

Kano, Labarai

Yadda Kansiloli Suka Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma A Kano

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

An dakatar da shugaban karamar hukumar Nassarawa, a jihar Kano Hon. Auwalu Lawan Shu’aibu daga aiki har zuwa wani lokaci. Alfijir Labarai ta rawaito dakatar …

DSS, Labarai

DSS ta Sake Damke Dakataccen Gwamnan Bankin Najeriya Emefiele

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Jami’an hukumar tsaron farin kaya DSS sun sake cafke dakataccen gwamnan CBN, Godwin Emefiele bayan karkare zaman Kotu. Bayan arangama da jami’an hukumar gidan gyaran …

Labarai, Zamfara

Za’a Karrama Matar Da Ta Tsinci Makudan Kudade A Kasa Mai Tsarki – Amirul Hajji

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Amirul hajji na Jihar Zamfara, Alhaji Musa mallaha ya bayyana cewa gwamnatin Jihar Zamfara zata Karrama hajiya A’isha Ibrahim Nahuce wadda …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Talata

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa Siya = 858 / Siyarwa …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kwace Tabar Wiwi Mai Nauyin Kilogiram 1,500 A Jihar Kano

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

“Muna ci gaba da taka-tsan-tsan tare da sadaukar da kai wajen tabbatar da doka da kuma kare al’ummar jihar Kano.” Alfijir Labarai ta rawaito a …

Labarai

Kotu Ta Bada Godwin Emefiele Kan Naira Miliyan 20

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Wata babbar kotu da ke zamanta a jihar Legas ta bayar da belin Godwin Emefiele, dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya CBN a kan kudi naira …

Labarai

Rundunar Ƴan Sandan Najeriya Ta Yi Amai Ta Lashe

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ba gudu ba ja da baya a yunkurin da ta ke yi na janye “yan sanda da ke ba …

Labarai

Wata Sabuwa! Ƴan bindiga Sun Sace Wani Kasurgumin Boka

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wani shahararren boka ɗan asalin jihar Anambra, mai suna Chinedu Nwangwu a ɗaya daga …

Labarai

An Kama Wasu ‘Yan Bindiga 2 da Ake Zarginsu Da Shirin Ta Da Bam A Gidan Atiku

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar da cafke wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne a yunkurin su kai mummunan hari …

Posts pagination

‹ 1 … 236 237 238 239 240 … 358 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab