Daga Aminu Bala Madobi Ma’aikatan gwamnatin jihar Oyo sun kulle kofar shiga sakatariyar jihar, inda suka dage da yin magana da gwamna Seyi Makinde kan …
Daga Aminu Bala Madobi Ma’aikatan gwamnatin jihar Oyo sun kulle kofar shiga sakatariyar jihar, inda suka dage da yin magana da gwamna Seyi Makinde kan …
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya fito gaba gaɗi domin share kukan al’ummar ƙasa musamman dan gane da halin matsi da ake ciki. Alfijir Labarai …
Alkalin babbar kotun gwamnatin tarayya dake Abuja, Peter Mallong, ya rasu. Alfijir Labarai ta rawaito kamfanin dillancin labarai na kasa ya bayyana cewa Alkalin ya …
Dakin taro na Coronation mai dimbin tarihi da ke Kano yana da mahimmaci na musamman a cikin abubuwan tarihi na birnin domin tun da farko …
Matar majigayi Mai Martaba Sarkin Dutse, Hajiya Asiya Nuhu Sanusi ta maka mai martaba Sarkin Dutse, Ahaji Hamim Nuhu Sanusi zuwa kotun daukaka kara ta …
Daga AAminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya ta bukaci ‘yan Najeriya da su dauki keke a matsayin wata hanyar zirga-zirgar ababen hawa sakamakon kawar da tallafin …
Daga Aminu Bala Madobi Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya koka, inda ya ce barayin da ba a san su ba sun fara shiga harabar …
Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta ba da wa’adin kwanaki bakwai ga gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar da ta mayar da …
Gwamnan jihar Adamawa karkashin jagorancin Gwamnan Ahmadu Umaru Fintiri, ya kafa dokar hana fita na tsawon awa 24 a jihar, biyo bayan fasa Ma’adanar ajiye …
Wasu ‘ya’yan masanaantar finafinai ta Kannywood sun bayyana damuwa kan mutuwar aurarraki biyu – na tsofaffin jarumai Hafsat Idris da Zahra’u Shata. Alfijir Labarai ta …
Wani fitaccen boka da ake kira Akwa Okuko Tiwara Aki a Jihar Anambra, ya bayyana dalilan da suka sa ya kasa ɓacewa a lokacin da …
Faransa ta dakatar da ilahirin gudummawar ci gaban kasa da cike gibin kasafin kudi da take bai wa Jamhuriyyar Nijar. Alfijir Labarai ta rawaito wannan …
Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta tabbatar da sakin wani shahararren bokan nan mai suna Chukwudozie Nwangwu wanda aka fi sani da “Akwa Okuko Tiwaraki” …
Hukumar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta ce ta fara binciken batan kudaden gwamnati sama da Naira biliyan …
Kungiyar Tarayyar Afirka ta umarci sojojin Nijar su “koma bariki kuma su dawo da gwamnatin tsarin mulki” nan da kwana 15 kwanaki kadan bayan sun …
Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya (FAAN) ta ce jami’an tsaro sun kama wasu mutane uku da ake zargin barayin wayoyin lantarki na …
Tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana juyin mulkin da aka yi a Jamhuriyar Nijar a matsayin abin da ya fi daukar hankali a ‘yan …
Gwamnatin jihar Kano ta soke lasisin masana’antar Kannywood da gidajen Gala a fadin jihar Alfijir Labarai ta rawaito shugaban hukumar tace fina-finai da ɗab’i ta …
Shugaban rundunar da ke tsaron shugaban Jamhuriyar Nijar Janar Abdourahamane Tchiani, a ayyana kansa a matsayi sabon shugaban kasar. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban rundunar …