Hukumar shirya jarrabawar Afrika ta yamma WAEC, ta fitar da sakamakon jarabawar kammala makarantun sakandare ta yammacin Afrika ta 2023 (WASSCE). Alfijir Labarai ta rawaito …
Hukumar shirya jarrabawar Afrika ta yamma WAEC, ta fitar da sakamakon jarabawar kammala makarantun sakandare ta yammacin Afrika ta 2023 (WASSCE). Alfijir Labarai ta rawaito …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 888 / Siyarwa …
Hukumar kula da Jami’ar Maryam Abacha American University ta Nijeriya ta sanya wa ginin makarantar koyon karatun lauya sunan matar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu …
Uwargidan shugaban kasa Oluremi Tinubu, ta sauya sunan babban dakin taron ‘Maryam Babangida National Centre for Women Development’ zuwa sunan Dr. Maryam Abacha, matar tsohon …
An kira taron ne domin jin ta bakin Gwamnonin Arewa ganin cewa wa’adin kwanaki bakwai na sojoji na mayar da shugaban da aka hambare ya …
Ya zama wajibi su ma shugabannin hukumomin tsaron kasashen su yi aiki tare domin aiwatar da kudirorin da aka amince da su. Gwamnatin Najeriya ta …
Kungiyar Dillalan Man Fetur Da Iskar Gas Ta Arewa ta bukaci daukacin mambobinta da su gaggauta mika bayanansu na shekara ga hukumar CAC. Alfijir Labarai …
Daga Aminu Bala Madobi Adamu ya mallaki wadannan kadarorin ne ba bisa ka’ida ba a lokacin da yake rike da mukamin gwamnan jihar. Alfijir Labarai …
Lokacin da aka bayyana sunanta, mutane sun yi ta ce-ce-ku-ce a kafafen yada labarai, ka san kuma wadannan kafafen na da tasiri sosai. Shugaban jam’iyyar …
SERAP na neman: “Odar mandamus na umurta tare da tilastawa shugaba Tinubu ya ba da cikakkun bayanai kan tsare-tsaren yadda aka tara kudaden daga cire …
Hukumar kashe gobar ta jihar Kano Kar kashin jagorancin Babban Darakta Alh. Hassan Ahmad Muhd ta gudanar da aiyuka a daukacin ofisoshi 28 da hukumar …
Majalisar dattawa ta yi fatali da yunkurin daukar matakin amfani da karfin soji a kan Jamhuriyar Nijar. Alfijir Labarai ta rawaito Majalisar ta yi kira …
Kaddara ce ta sa shugaba Tinubu ya cire sunana daga mukamin da ya bani. Alfijir Labarai ta rawaito Shetty ta bayyana haka ne a wani …
Kwamitin tsaro na kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS wanda ya kunshi hafsoshin soja na wasu kasashen yammacin Afirka a ranar Juma’a, ya …
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC), reshen jihar Imo, ta kori daya daga cikin jami’anta saboda halartar zanga-zangar da ta gudana a ranar Laraba karkashin …
Sanata Sumaila ya ce jihohin arewacin Nijeriya bakwai ne ke da matukar kusanci da Jamhuriyar Nijar don haka tura mata sojoji zai yi tasiri ga …
Shugaban kasa Bola Ahamed Tinubu ya aikewa majalisar dattijai shirinsa na aike da rundunonin sojoji Niger domin murkushe wadan da sukai juyin mulki. Alfijir Labarai …
Maryam Shetty na cikin matasan jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya da suka taka rawa a zaben 2023. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Bola Ahmed Tinubu …
Gwamnatin sojin Nijar ta katse huldar diflomasiyya da Najeriya, Togo, Amurka da kuma ta fuskar tsaro da tsohuwar uwargijiyar kasarsu Faransa. Alfijir Labarai ta rawaito …