Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
IMG 20260622 WA0381
Kano Labarai

Let The Records Speak: Comrade Mohammed Garba, Comrade Waiya And The Future of Kano’s Information Ministry

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026
IMG 093116 22626 1782117100613
Labarai

Amurka da Iran sun kammala tattaunawa a matakin ƙoli a Switzerland, a cewar masu shiga tsakani

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026
FB IMG 1782068342445
Labarai

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026

LATEST POSTS

IMG 20260622 WA0381

Let The Records Speak: Comrade Mohammed Garba, Comrade Waiya And The Future of Kano’s Information Ministry

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Kano, Labarai
IMG 093116 22626 1782117100613

Amurka da Iran sun kammala tattaunawa a matakin ƙoli a Switzerland, a cewar masu shiga tsakani

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Labarai
FB IMG 1782068342445

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Labarai
IMG 194654 21626 1782067635188

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Kano, Labarai
Labarai, WAEC

Ilmi: Hukumar WAEC Ta Fitar Da Sakamakon Jarabawar 2023

Hukumar shirya jarrabawar Afrika ta yamma WAEC, ta fitar da sakamakon jarabawar kammala makarantun sakandare ta yammacin Afrika ta 2023 (WASSCE). Alfijir Labarai ta rawaito …

By Musa Bestseller
Posted onAugust 7, 2023August 7, 2023
Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Litinin

Posted onAugust 7, 2023August 7, 2023

 Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 888 / Siyarwa …

Labarai

Matar Shugaban Nijeriya, Oluremi Tinubu Ta Yabawa Farfesa Gwarzo Bisa Karramawar Da Maaun Tayi Mata

Posted onAugust 7, 2023August 8, 2023

Hukumar kula da Jami’ar Maryam Abacha American University ta Nijeriya ta sanya wa ginin makarantar koyon karatun lauya sunan matar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Uwargidan Shugaban Kasa Ta Sanya Wa Babban Dakin Taron Cibiyar Mata Sunan Maryam Abacha

Posted onAugust 7, 2023August 7, 2023

Uwargidan shugaban kasa Oluremi Tinubu, ta sauya sunan babban dakin taron ‘Maryam Babangida National Centre for Women Development’ zuwa sunan Dr. Maryam Abacha, matar tsohon …

Labarai

Tinubu Ya Gana Da Gwamnonin Jihohin Arewa Masu Iyaka Da Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 7, 2023August 7, 2023

An kira taron ne domin jin ta bakin Gwamnonin Arewa ganin cewa wa’adin kwanaki bakwai na sojoji na mayar da shugaban da aka hambare ya …

Labarai

Ba Za Mu Bari Kayan Nijar Ya Shigo Mana Ta Iyaka Ba – Najeriya

Posted onAugust 7, 2023August 7, 2023

Ya zama wajibi su ma shugabannin hukumomin tsaron kasashen su yi aiki tare domin aiwatar da kudirorin da aka amince da su. Gwamnatin Najeriya ta …

Fetur & Gas, Labarai

An Gargaɗi Mambobin Kungiyar Dillalan Fetur Da Iskar Gas Na Arewa Kan Cika Ka’idojin CAC

Posted onAugust 6, 2023August 6, 2023

Kungiyar Dillalan Man Fetur Da Iskar Gas Ta Arewa ta bukaci daukacin mambobinta da su gaggauta mika bayanansu na shekara ga hukumar CAC. Alfijir Labarai …

APC, Labarai

Tsohon Shugaban Jam’iyyar APC Na Kasa Abdullahi Adamu Ya Sake Afkawa Sabuwar Dambarwa

Posted onAugust 6, 2023August 7, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Adamu ya mallaki wadannan kadarorin ne ba bisa ka’ida ba a lokacin da yake rike da mukamin gwamnan jihar. Alfijir Labarai …

Ganduje, Labarai

Ganduje Ya Bayyana Dalilan Cire Sunan Maryam Shetty Daga Cikin Ministoci

Posted onAugust 6, 2023August 6, 2023

Lokacin da aka bayyana sunanta, mutane sun yi ta ce-ce-ku-ce a kafafen yada labarai, ka san kuma wadannan kafafen na da tasiri sosai. Shugaban jam’iyyar …

Kwallon Kafa, Labarai

SERAP Ta Maka Tinubu Gaban Kuliya Kan Kin fitar Da Bayanan Kashe Biliyan 400

Posted onAugust 6, 2023August 6, 2023

SERAP na neman: “Odar mandamus na umurta tare da tilastawa shugaba Tinubu ya ba da cikakkun bayanai kan tsare-tsaren yadda aka tara kudaden daga cire …

Fire Service, Labarai

Hukumar Kashe Gobara Ta Kano Ta Samu Nasarar Kubutar Da Rayukan Mutane 8 Da Tarin Dukiya A Jihar

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Hukumar kashe gobar ta jihar Kano Kar kashin jagorancin Babban Darakta Alh. Hassan Ahmad Muhd ta gudanar da aiyuka a daukacin ofisoshi 28 da hukumar …

Labarai

Aiki Da Hankali: Majalisar Najeriya Ta Ki Amincewa Da Shirin Tura Soji Nijar

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Majalisar dattawa ta yi fatali da yunkurin daukar matakin amfani da karfin soji a kan Jamhuriyar Nijar.  Alfijir Labarai ta rawaito Majalisar ta yi kira …

Labarai

Maryam Shetty Ta Magantu Kan Cire Sunanta Daga Jerin Ministoci

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Kaddara ce ta sa shugaba Tinubu ya cire sunana daga mukamin da ya bani. Alfijir Labarai ta rawaito Shetty ta bayyana haka ne a wani …

ECOWAS, Labarai

Kungiyar ECOWAS Tayi Amai Ta Lashe Abinta Kan Nijar

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Kwamitin tsaro na kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS wanda ya kunshi hafsoshin soja na wasu kasashen yammacin Afirka a ranar Juma’a, ya …

FRSC, Labarai

Hukumar Kiyaye Hadurra Ta Kasa Ta Kori Jami’inta Kan Shiga Zanga-Zangar NLC

Posted onAugust 5, 2023August 5, 2023

Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC), reshen jihar Imo, ta kori daya daga cikin jami’anta saboda halartar zanga-zangar da ta gudana a ranar Laraba karkashin …

Labarai

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Kyamaci Tura Sojoji Jamhuriyar Nijar

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Sanata Sumaila ya ce jihohin arewacin Nijeriya bakwai ne ke da matukar kusanci da Jamhuriyar Nijar don haka tura mata sojoji zai yi tasiri ga …

Labarai

Tinubu Ya Nemi Majalisar Dattijai Ta Amince Da Tura Rundunonin Sojoji Kasar Niger

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Shugaban kasa Bola Ahamed Tinubu ya aikewa majalisar dattijai shirinsa na aike da rundunonin sojoji Niger domin murkushe wadan da sukai juyin mulki. Alfijir Labarai …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Canja Sunan Maryam Shetty Daga Jerin Ministocinsa

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Maryam Shetty na cikin matasan jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya da suka taka rawa a zaben 2023. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Bola Ahmed Tinubu …

Labarai

Tirka Tirka: Gwamnatin Sojin Nijar Ta Yanke Hulda Da Najeriya Da Wasu Kasashe

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Gwamnatin sojin Nijar ta katse huldar diflomasiyya da Najeriya, Togo, Amurka da kuma ta fuskar tsaro da tsohuwar uwargijiyar kasarsu Faransa. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai

Wata Sabuwa! Jam’iyyar NNPP Na Barazanar Korar Engr Rabiu Kwankwaso

Posted onAugust 4, 2023August 4, 2023

Kungiyar shugabannin jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta bukaci dan takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata, Sanata Rabi’u Kwankwaso ya yi murabus …

Posts pagination

‹ 1 … 239 240 241 242 243 … 364 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab