Skip to content

cropped Main AlfijirNews Logo 1.jpg

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Gwamnatin Nijeriya

IMG 145816 08726 1783519107794
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Rikici Ya Barke A Majalisar Wakilai Kan Buƙatar Lalle Sai An Gayyaci Shugaba Tinubu

Posted onJuly 8, 2026July 8, 2026

An samu wata taƙaddama da cece-kuce a Majalisar Wakilan Tarayya a yau ranar Laraba bayan wasu ‘yan majalisar sun yi sabani kan wani ƙuduri da …

IMG 145836 08726 1783519131732
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Hukumar ’yan sanda ta sallami manyan jami’ai 4 daga aiki, ta hukunta wasu 31 kan rashin ɗa’a

Posted onJuly 8, 2026July 8, 2026

Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda (PSC) ta sallami manyan jami’an ‘yan sanda hudu daga aiki, tare da ɗaukar matakan ladabtarwa kan wasu jami’ai 31 …

FB IMG 1723115651747
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya za ta binciki kamfanonin sada zumunta na Meta, X da AI

Posted onJuly 7, 2026July 7, 2026

Gwamnatin Najeriya ta ce za ta gudanar da bincike kan manyan kamfanonin fasaha na duniya da suka haɗa da Meta, X (Twitter), Alphabet da kuma …

FB IMG 1783272453513
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta musanta zargin kashe Naira tiriliyan 8 ba tare da kasafin kuɗi ba

Posted onJuly 5, 2026July 5, 2026

Gwamnatin tarayyar Najeriya ta musanta zargin cewa ta kashe sama da Naira tiriliyan 8 a wajen kasafin kuɗin shekarar 2026, tana mai cewa babu wata …

IMG 20260701 WA1179
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Bankada! Asirin mutumin da ake zargi da ƙirƙirar hukumar gwamnati ta bogi, tare da karɓar fiye da biliyan 1.3 a matsayin kasafin kuɗi ya tonu

Posted onJuly 1, 2026July 1, 2026

Aminu Bala Madobi. Rahotannin da Jaridar Alfijir Labarai ta bankado sun bayyana cewa wani mutum mai suna Prince Adeniyi Matthew ana zarginsa da ƙirƙirar wata …

FB IMG 1782564682358
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Katin ɗan ƙasa ya tona asirin kwamandojin Boko Haram 7 da suka dawo daga aikin Hajji – in Ji Minista

Posted onJune 27, 2026June 27, 2026

Ministan harkokin cikin gida, Dakta Olubunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa tsarin tantance bayanan ’yan ƙasa na Hukumar NIMC ya taimaka wajen cafke wasu mutane bakwai …

FB IMG 1782325828518
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tsaro: Majalisar dattawa ta amince da kudirin kafa ƴansandan jihohi

Posted onJune 24, 2026June 24, 2026

Majalisar dattawan Najeriya ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman kafa rundunar ‘yansandan jihohi a fadin ƙasar. Sanatoci sun amince da …

IMG 200618 22626 1782155193276
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Peter Obi Ya Caccaki Shugaba Tinubu Kan Rashin Iya Mulki

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026

Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi murabus daga mukaminsa, yana mai cewa matsalolin …

FB IMG 1723115651747
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tinubu ya ware Naira Tiriliyan 5.41 don samar da tsaro tare da amincewa a ɗauki sabbin jami’an tsaro sama da dama

Posted onJune 12, 2026June 12, 2026

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta ci gaba da ɗaukar matakan da suka dace domin kawo ƙarshen matsalar rashin tsaro a …

FB IMG 1781037599142
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Abin takaici ne a ce gwamnati ta kasa maganin matsalolin tsaro da ke addabar Nijeriya shekaru 20 –  In Ji Umar Ajiya

Posted onJune 9, 2026June 9, 2026

Daya daga cikin dattijan ƙasa, Umar Ajiya, ya nuna damuwa kan karuwar matsalolin rashin tsaro, garkuwa da mutane, satar shanu da fashi da makami a …

IMG 192203 171125 1763403738317
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Nijeriya na tattaunawa da Amurka bayan barazanar Trump na kaiwa Najeriya hari

Posted onNovember 17, 2025November 17, 2025

Nijeriya tana cikin tattaunawa da Amurka bayan barazanar da Shugaban Amurka Donald Trump ya yi kan zargin ana yi wa Kiristoci kisan kare dangi a …

FB IMG 1753095626453
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ƙasata! Ƴan sanda sun fara gudanar da zanga-zangar neman ƙarin albashi na masu aiki da masu ritaya.

Posted onJuly 21, 2025July 21, 2025

Ƴan sanda sun fara gudanar da zanga-zangar neman ƙarin albashi na masu aiki da waɗanda su ka yi ritaya. An hangi Omoloye Sowore, ɗan gwagwarmaya …

FB IMG 1750084754178
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta ayyana hutu ranar Talata domin jimamin rasuwar tsohon ƙasa Buhari

Posted onJuly 14, 2025July 14, 2025

Gwamnatin Najeriya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan Yulin shekarar 2025 a matsayin hutu domin jimamin rasuwar tsohon shugaban ƙasar Muhammadu Buhari. Wannan na …

FB IMG 1750501778025
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Najeriya ta tura sojoji 197 Gambia domin aikin tsaro da tabbatar da zaman lafiya a ƙasar

Posted onJune 21, 2025June 21, 2025

Najeriya ta tura sojoji 197 zuwa ƙasar Gambia domin tallafa wa ƙoƙarin tabbatar da tsaro da zaman lafiya a ƙasar. Wannan mataki na daga cikin …

FB IMG 1749803057111
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Jin Kai: Sanata Ndume ya bukaci a dawo da tallafin aikin Hajji a Nijeriya

Posted onJune 13, 2025June 13, 2025

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijan Najeriya kan harkokin ƙasashen waje a lokacin aikin hajjin 2025, Sanata Ali Ndume ya buƙaci da a mayar da tsarin …

FB IMG 1742320893164
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaban Najeriya ya amince a bawa waɗanda ambaliya ta shafa a Neja ₦2bn da tirelar shinkafa 20

Posted onJune 4, 2025June 4, 2025

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince da fitar da naira biliyan biyu nan take domin sake gina dukkan gidajen da ambaliyar ruwa ta shafa a …

FB IMG 1748686843368
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Babbar Sallah a kasar

Posted onJune 2, 2025June 2, 2025

Gwamnatin tarayyar Najeriya, ta ayyana ranakun hutun bukukuwan babbar Sallah (Eidul Adha). Ministan harkokin cikin gida na kasar, Dakta Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya sanar da …

FB IMG 1748628984020
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Bulaliya! Gwamnatin Tinubu ta jefa ƴan Najeriya fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

Posted onMay 30, 2025May 30, 2025

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ke cika shekara biyu da soma wa’adin mulkinta na farko, hadaddiyar kungiyar kwadagon kasar ta …

FB IMG 1737366316591
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Badakalar Dala Miliyan 52.8: Diezani ta bankada da fallasa sunan wanda ya wawashe kudaden

Posted onJanuary 20, 2025January 20, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Tsohuwar ministar albarkatun man fetur, Diezani Alison-Madueke, ta nisanta kanta da dala 52. 8m wadanda kwanan nan aka dawo da su …

FB IMG 1732702435884
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaba Tinubu ya shirya bayyana sunayen jakadun Najeriya

Posted onDecember 30, 2024December 30, 2024

Hadimin Shugaban kasa kan harkokin kasashen waje, Ademola Oshodi, ya bayyana cewa shugaban Tinubu zai sanar da sunayen sabbin jakadun Najeriya cikin makonni masu zuwa. …

Posts pagination

1 2 3 … 6 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab