Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Gwamnatin Nijeriya

FB IMG 1750084754178
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta ayyana hutu ranar Talata domin jimamin rasuwar tsohon ƙasa Buhari

Posted onJuly 14, 2025July 14, 2025

Gwamnatin Najeriya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan Yulin shekarar 2025 a matsayin hutu domin jimamin rasuwar tsohon shugaban ƙasar Muhammadu Buhari. Wannan na …

FB IMG 1750501778025
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Najeriya ta tura sojoji 197 Gambia domin aikin tsaro da tabbatar da zaman lafiya a ƙasar

Posted onJune 21, 2025June 21, 2025

Najeriya ta tura sojoji 197 zuwa ƙasar Gambia domin tallafa wa ƙoƙarin tabbatar da tsaro da zaman lafiya a ƙasar. Wannan mataki na daga cikin …

FB IMG 1749803057111
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Jin Kai: Sanata Ndume ya bukaci a dawo da tallafin aikin Hajji a Nijeriya

Posted onJune 13, 2025June 13, 2025

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijan Najeriya kan harkokin ƙasashen waje a lokacin aikin hajjin 2025, Sanata Ali Ndume ya buƙaci da a mayar da tsarin …

FB IMG 1742320893164
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaban Najeriya ya amince a bawa waɗanda ambaliya ta shafa a Neja ₦2bn da tirelar shinkafa 20

Posted onJune 4, 2025June 4, 2025

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince da fitar da naira biliyan biyu nan take domin sake gina dukkan gidajen da ambaliyar ruwa ta shafa a …

FB IMG 1748686843368
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Babbar Sallah a kasar

Posted onJune 2, 2025June 2, 2025

Gwamnatin tarayyar Najeriya, ta ayyana ranakun hutun bukukuwan babbar Sallah (Eidul Adha). Ministan harkokin cikin gida na kasar, Dakta Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya sanar da …

FB IMG 1748628984020
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Bulaliya! Gwamnatin Tinubu ta jefa ƴan Najeriya fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

Posted onMay 30, 2025May 30, 2025

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ke cika shekara biyu da soma wa’adin mulkinta na farko, hadaddiyar kungiyar kwadagon kasar ta …

FB IMG 1737366316591
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Badakalar Dala Miliyan 52.8: Diezani ta bankada da fallasa sunan wanda ya wawashe kudaden

Posted onJanuary 20, 2025January 20, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Tsohuwar ministar albarkatun man fetur, Diezani Alison-Madueke, ta nisanta kanta da dala 52. 8m wadanda kwanan nan aka dawo da su …

FB IMG 1732702435884
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Shugaba Tinubu ya shirya bayyana sunayen jakadun Najeriya

Posted onDecember 30, 2024December 30, 2024

Hadimin Shugaban kasa kan harkokin kasashen waje, Ademola Oshodi, ya bayyana cewa shugaban Tinubu zai sanar da sunayen sabbin jakadun Najeriya cikin makonni masu zuwa. …

Screenshot 20240822 105700 Chrome
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Kara Kudin “Passport” A Kasar

Posted onAugust 22, 2024August 22, 2024

Gwamnatin tarayya ta sanar da karin kudaden karbar Passport din Najeriya daga ranar 1 ga Satumba Alfijir labarai ta ruwaito hakan ya fito ne ta …

IMG 20231119 140840
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta yi barazanar ƙwace lasisin wasu gidajen mai a kasar

Posted onAugust 17, 2024August 17, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Hukumar kula da harkokin sarrafawa da tacewa da sufurin man fetur a Najeriya, (NMDPRA) ta yi barazanar ƙwace lasisin gidajen mai …

Screenshot 20240816 002350 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Kotu a Faransa ta kwace jiragen fadar shugaban kasar Nijeriya guda 3

Posted onAugust 16, 2024August 16, 2024

Wata kotu a kasar Faransa ta bada umarnin kwace jiragen fadar shugaban kasa guda 3. Financial Times ta wallaf cewa jiragen da kotun ta bada …

IMG 20240804 WA0004
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Tufka Da Warwara! Gwamnatin Najeriya Ta Dakatar Da Shirin Sayar Da Buhun Shinkafa Naira 40,000 Ga Yan Kasar

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Ma’aikatar ayyuka na musamman da harkokin gwamnatocin tarayya ta janye takardarta mai dauke da kwanan watan Agusta 1, 2024, wadda ta bayyana yadda ake sayar …

FB IMG 1723065561996
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ya Kamata Gwamnatin Tinubu Ta Gane Manufofinta Basa Aiki – In Ji Gwamnan Bauchi

Posted onAugust 7, 2024August 7, 2024

Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce yana da kyau gwamnatin tarayyata ta fahimci cewa shirye-shirye ko ƙudurorin da take ɓullo da su ba …

Screenshot 20240807 165946 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Sanar Da Lokacin Da Za’a Dakatar Da Karɓar Harajin Shigo Da Kayan Abinci A Kasar

Posted onAugust 7, 2024August 7, 2024

Gwamnatin Najeriya ta ce daga mako mai zuwa ne za a fara aiwatar da umarnin da ta bayar na dakatar da karbar haraji a kan …

FB IMG 1722936691553
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Zata Biya Tallafin Fetur na kimanin Tiriliyan 5.4 A Shekarar 2024 – inji Ministan kuɗi

Posted onAugust 6, 2024August 6, 2024

Gwamnatin Najeriya ta amince cewa kudin tallafin man fetur zai kai Naira Tiriliyan 5.4 a shekarar 2024, duk da ikirarin da aka yi a baya …

FB IMG 1715254046724
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnan Kano Ya Roƙi Gwamnatin Najeriya Ta Rage Farashin Fetur Da na Lantarki

Posted onAugust 1, 2024August 1, 2024

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya roki gwamnatin tarayya da ta gaggauta rage farashin man fetur da kudin wutar lantarki. Alfijir labarai ta ruwaito Gwamnan ya …

FB IMG 1722327197513
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta bayyana dalilin da yasa ba za ta sanar da wuraren sayar da shinkafar dubu 40 ba

Posted onJuly 31, 2024July 31, 2024

Ministan yada labarai da wayar da kan al’umma na kasa, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin tarayya ba za ta bayyana wuraren da za a sayar …

FB IMG 1722025590356
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ma’aikatar Ci gaban Matasa Ta Bude Damar Bada Jari Ga Matasan Najeriya

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

A wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na X ranar Juma’a, ma’aikatar ta ce wannan tsari ne da ke ƙarƙashin Asusun Ba da Jari …

IMG 20240525 WA0104
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Babbar Magana! Gwamnatin Tarayya Tayi Barazanar Daure Shugabannin Kananan Hukumomi

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta yi barazanar gurfanar da shugabannin kananan hukumomi da kansilolin da aka samu …

IMG 20240608 WA0001
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

‘Yancin Kananan Hukumomi:Kungiyar Gwamnoni Sun Magantu

Posted onJuly 13, 2024July 13, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnonin Najeriya sun amince da hukuncin da kotun koli ta yanke a kan yancin cin gashin kananan hukumomi, sun ce huta …

Posts pagination

1 2 3 … 5 ‹
© 2025 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab