Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
IMG 20260622 WA0381
Kano Labarai

Let The Records Speak: Comrade Mohammed Garba, Comrade Waiya And The Future of Kano’s Information Ministry

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026
IMG 093116 22626 1782117100613
Labarai

Amurka da Iran sun kammala tattaunawa a matakin ƙoli a Switzerland, a cewar masu shiga tsakani

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026
FB IMG 1782068342445
Labarai

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026

LATEST POSTS

IMG 20260622 WA0381

Let The Records Speak: Comrade Mohammed Garba, Comrade Waiya And The Future of Kano’s Information Ministry

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Kano, Labarai
IMG 093116 22626 1782117100613

Amurka da Iran sun kammala tattaunawa a matakin ƙoli a Switzerland, a cewar masu shiga tsakani

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Labarai
FB IMG 1782068342445

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Labarai
IMG 194654 21626 1782067635188

PRP ta zargi Kwankwaso da saye fom ɗin takarar jam’iyyarta domin hana waɗanda suka cancanta tsayawa takara

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Kano, Labarai
APC, Labarai

El-Marzuq Yayi Murabus Daga Mashawarcin APC Kan Harkokin Sharia Ta Kasa Kan Wasu Dalilai

Daga AAminu Bala Madobi Mai baiwa jam’iyyar APC shawara kan harkokin shari’a, Ahmed El-Marzuq, ya yi murabus daga mukaminsa na kwamitin zartaswa na kasa (NWC) …

By Musa Bestseller
Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023
Labarai

Hukumar Yaki da Cin Hanci Ta Kano Ta Damƙe Tsohon Shugaban KASCO Da Ɗansa Kan Batan Biliyan 4

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC) ta kama tsohon Manajan Daraktan Kamfanin samar da taki na jihar Kano …

Labarai

CP Na Kano Zai Bada Ladan N300,000 Ga Wanda Ya Fallasa Inda Wasu Ƴan Daba 3 suke

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Rundunar Ƴansanda ta jihar Kano ta sanya ladan Naira dubu 100 ga duk wanda ya kamo ko samar da bayani da ya kai ga kamo …

APC, Labarai

Ganduje Ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC Ta Kasa

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ya tabbatar da zaɓen Dakta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano, a matsayin sabon shugaban …

Kannywood, Labarai

Hukumar Tace Finafinai Ta Kano Ta Janye Soke Lasisin Yan Kannywood

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano (KSCB) ta janye dokar nan da ta sakawa‘yan fim kwanakin baya wadda ta soke lasisin dukkan masu yin harkar …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Maka Ƴan Kwadago A Gaban Kuliya Kan Zanga-Zanga 

Posted onAugust 3, 2023August 3, 2023

Gwamnatin Nijeriya ta maka shugabannin Kungiyoyin ne a kotu saboda zanga-zangar da suka jagoranta a ƙasar kan tsare-tsaren gwamnatin da suke zargin sun jefa ’yan …

Labarai, NLC

Mun Dakatar Da Zanga-Zanga Bayan Da Tinubu Ya Tabbatar Da Karin Albashi

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

NLC da TUC sun sanar da cewa za su tsagaita da zanga-zanga domin su ba gwamnati damar cika alkawuran da ta daukar wa ’yan Najeriya. …

Labarai, Zamfara

Zamfara Za ta Raba Kayan Abinci Don Rage Radadin Matsalar Rayuwa

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Gwamnatin jihar Zamfara ta amince da gaggauta rabon kayan abinci a fadin kananan hukumomin 14 a matsayin kayan agaji saboda cire …

Labarai, Zamfara

Gwamnatin Zamfara Zata Fara Aikin Hanyoyin Cikin Garin Gusau

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin, Dauda Lawan ta sanya hannu kan wata yarjejeniya na fara aikin hanyoyin cikin gari kashi na …

Labarai

An Bayyana Karashen Sunayen Ministocin Tinubu Har Da Jihar Kano

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Tinubu zai nada Matawalle, Lalong, Bagudu da Oyetola da Geidam ministoci Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunan Dokta Ahmed …

Kano, Labarai

An Haramtawa Jami an Karota Amfani Da Gora Kuma Zata Fara Kamen Ƴan Adaidaita Masu Amfani Da Gas

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Daga Nazifi Kwankwaso Ya bayyana cewa duba da irin haɗarin da gas ɗin ke ɗauke dashi, zai iya fashewa indan ba ayi auneba, hakan zata …

Labarai

Yanzu-Yanzu: Tinubu Ya Aike Wa Majalisa Karin Sunayen Ministoci

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya mika karin sunayen mutanen da yake son nadawa ministoci ga Majalisar Dattawa. Tinubu ya aike wa majalisar sunayen ne a …

Labarai

Yadda Masu Zanga-Zanga Suka Ragargaje Ƙofar Majalisar Dokokin Najeriya

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Masu zanga-zangar cire tallafin mai da ƙungiyoyar ƙwadago ta kasa (NLC) ke jagoranta sun ɓalle ƙofar shigar majalisar dokokin Najeriya. Alfijir Labarai ta rawaito rahotanni …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamnatin Nijar Ta Nada Sabbin Gwamnoni A Ƙasar

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Sunayen sababbin gomnonin da gomantin Soja ta naɗa kamar haka:- Janaral IBRA BOULAMA Gwamnan jahar Agadez Janaral IRO OUMAROU Gwamnan jahar Dosso Janaral IBRAHIM BAGADOMA …

Labarai

Lafiya: An Sake Dakatar Da Wani Likita A Asibitin Kwararru Na Murtala A Kano

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Shugaban hukumar kula da asibitocin jihar Kano, Dakta Mansur Mudi Nagoda, ya sake dakatar da wani likita a asibitin kwararru na Murtala Muhammad. Alfijir Labarai …

Labarai, NLC

Ba Gudu Ba Ja Da Baya Kan Zanga-Zanga Ranar Laraba – In Ji NLC

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Kungiyoyin Kwadago na NLC da TUC, sun ce zanga-zangar da suka shirya yi a ranar Laraba kan yaki da hauhawar farashin man fetur da sauran …

Labarai

Majalisar Dattawan Najeriya Ta Tantance El-Rufai Da Sauran mutane 13

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Majalisar dattawa ta fara tantance sauran mutane 14 da aka nada a matsayin ministoci kamar yadda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukata tun farko. Alfijir …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Talata

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Fado Kan Gini A Jihar Lagos

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

A Ikeja, babban birnin jihar Legas, wani jirgi mai saukar ungulu da har yanzu ba a tantance shi ya fada kan wani gini. Jirgin ya …

Labarai

Yadda Jam’iyyu Suka Bajakolin Jawabin karshe Da Rokon Kotu Ta Tsige Shugaba Tinubu

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Atiku da Obi suna rokon kotu ta soke zaben da kuma ba da umarnin sake zaben shugaban kasa, ban da Tinubu, wanda suke jayayya cewa, …

Posts pagination

‹ 1 … 240 241 242 243 244 … 364 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab