Aminu Bala Madobi. A kokarin da take na sake farfado da tashar don cigaba da watsa shirye shirye bayan kwashe tsawon lokaci cikin mashasshara… Alfijir …
Aminu Bala Madobi. A kokarin da take na sake farfado da tashar don cigaba da watsa shirye shirye bayan kwashe tsawon lokaci cikin mashasshara… Alfijir …
Cif Mobolaji Ajose-Adeogun, ministan babban birnin tarayya Abuja na farko ya rasu yana da shekaru 96. Alfijir Labarai ta rawaito ɗan kasuwan wanda ya taka …
Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta a unguwar Kwana Huɗu Kano, ta bayar da belin wani mai unguwa bisa zarginsa da aikata laifukan cin …
Wani matashi ya gurfana a gaban kotun shari’ar musulinci dake zaman ta a unguwar Kwana huɗu Kano, bisa tuhumar sa da cin zarafi da tayar …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta dawo gasar Premier League ta Najeriya bayan ta lashe wasanni 2 daga 3 da zata fafata zagayen NNL …
Farashin man fetur ya karye a defo defo na Najeriya a daidai lokacin da ake raɗe-raɗin ƙarin farashin man zuwa naira 700 a kan duk …
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, kuma mamba a kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Alhaji Attahiru Bafarawa, a ranar Lahadi, ya nuna damuwarsa kan ayyukan ƴan bindiga …
Hukumar shirya jarrabawar ta JAMB ta bayyana cewa, za ta dauki mataki kan wata dalibar da ta ce ta ci maki mai yawa. Alfijir Labarai …
Shehu Ahmed, babban sakataren hukumar raya babban birnin tarayyar Nijeriya (FCDA), ya ce gwamnatin tarayya (FCTA) za ta rusa dukkan gine-ginen da ke hanyoyin ruwa …
Hukumar karɓar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa ta jihar kano karkashin jagorancin Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado ta kwato wasu motocin kwashe shara …
Kungiyar Rajin Kare Tattalin Arziki (SERAP) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya yi amfani da ikonsa na shugabanci ya gaggauta buga bayanan …
Kungiyar Ƙasashen Musulmi ta Duniya OIC na gudanar da wani taron gaggawa a birnin Jeddah na ƙasar Saudiya domin nazarin matakin bai ɗaya da za …
Hukumomin Kasar Saudiyya sun bayyana tsare-tsaren da aka tanada a shirye-shiryen tunkarar Aikin Hajji na shekara mai zuwa. Alfijir Labarai ta rawaito sun bayyana cewa …
Wani ɗan Najeriya da ya yi aure shekara 12, ya koka kan yadda matarsa ke yi da shi Alfijir Labarai ta rawaito Sakamakon rashin siyan …
Akalla mutum shida ne suka riga mu gidan gaskiya yayin da wata motar matafiya ta taka wani bam a Karamar Hukumar Konduga da ke Jihar …
Gwamna Alex Otti na Abia ya dakatar da shugaban ma’aikata na jihar (HoS), Mista Onyii Wama, da dukkan sakatarorin dindindin na jihar. Alfijir Labarai ta …
Ƙungiyar dillalan man fetur masu zaman kansu a Najeriya ta ce akwai yiwuwar nan da lokaci kaɗan farashin man fetur zai zarce naira 600 a …
Mun shirya Fim din FATAKE ne domin Hausawan fadin Duniya, ba iya kacin Kano da Nijeriya ba. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Kamfanin UK Entertainment …