Kotun Kolin Nijeriya ta kori ƙarar dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, inda ta tabbatar da nasarar zaɓen shugaban ƙasa Bola Ahmed …
Kotun Kolin Nijeriya ta kori ƙarar dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, inda ta tabbatar da nasarar zaɓen shugaban ƙasa Bola Ahmed …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana.:.. 6.17. Am Zuhur:……12.10. Pm Asar……… 3.31. …
Kotun Koli ta yi watsi da bukatar Atiku na gabatar mata da sabbin hujjoji. Kotun Koli ta yi watsi da bukatar tsohon mataimakin shugaban kasa, …
Kotun daukaka kara ta tabbatar da korar Aminu Chindo, ta tare da umurta INEC ta ba Sani Dallami na jam’iyyar APC shedar lashe zaben dan …
A cikin kwangilar, an amince Najeriya za ta riƙa bayar da gas tsawon shekaru 20, shi kuma P&ID zai gina masana’antar. Ranar Litinin Babbar Kotun …
This came hours after the former EFCC boss sued the SSS for his continued detention without trial since June 14, 2023 The State Security Service …
Social Media tools are becoming weapons of mass destruction in the hands of youths, Associate Professor Desmond Okocha, Dean, Faculty of Communication and Media Studies, …
Daga Baba Usman Gama Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya aikewa majalisar dattawa wasiƙa kan naɗin sabon shugaban hukumar yaƙi da rashawa (ICPC). Kotun ƙoli …
A cewarsa, jami’an ‘yan sanda na sashen Kabusa ne suka yi gaggawar amsa kiran tare da ceto wadanda suka jikkata. Alfijir Labarai ta rawaito Rundunar …
Amma Cikin yardar Allah Obianuju Anthonia Ibeanu ya yi murna da samun haihuwa jarirai tara, mata 6 da maza 3. Alfijir labarai ta rawaito Cif …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da nadin sabbin manyan jami’ai guda biyu na Parastatals da Agency a karkashin ma’aikatar ruwa ta tarayya bisa shawarar …
Kotun kolin Nigeria ta sanya ranar Alhamis domin yanke hukunci kan karar da ‘yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da na Labour, …
Kotu ta tsare wata matar aure a gidan yari kan zargin kashe jaririn kishiyarta ta hanyar shayar da shi maganin kwari a Jihar Kano. Alfijir …
Daga Baba Usman Gama Kwamitin shugaban kasa yace karbar haraji daban daban shine dalilin durkushewar masana’antu a fadin kasa. Sojoji sun kashe ‘yan fashi da …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana.:.. 6.17. Am Zuhur:……12.10. Pm Asar……… 3.31. …
Allah Ya karbi Rayuwar (Alhaji Dr Adamu Fika CFR Wazirin Fika) a daren Talata wadda ta kasance Ranar 24-10-2023. Za,ayi masa Jana’iza kamar yadda Addinin …
A cikin hirar, mun ga inda wanda ake zargin ya yaudari marigayin da maganar luwadi tare da nuna masa hotonsa tsirara. Alfijir Labarai ta rawaito …
Hukumar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC) ta kama wani Musa Salihu Ahmed da laifin sayar Filayen Gwamnati Kimanin …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya za ta fito da wani tsarin don farfaɗo da darajar naira. Majalisar Wakilai ta umarci gwamnan Babban Bankin Najeriya, …