Innalillahi wa inna ilaihirraji un! Allah ya yiwa Samanja rasuwa yana shekaru 81

📸Samanja

Daga Badamasi Aliyu R/Lemo

Allah Ya yi wa tsohon dan wasan kwaikwaiyon nan na arewacin Najeria, Alhaji Usman Baba Patigi wanda da aka fi sani da Samanja Mazan Fama, rasuwa.

Samanja ya rasu ne cikin daren Asabar bayan doguwar jiyya da ya yi fama da ita; ya rasu yana da shekaru 81.

Za a yi jana’izarsa da misalin karfe 10 na wannan safiya ta Lahadi a gidansa da ke Kabala Costain a Kaduna.

Allahu ya jikansa da rahama Allah ya gafarta masa.

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

https://twitter.com/Musabestseller?s=09

https://www.facebook.com/profile.php?id=100089640289165

https://www.threads.net/@alfijirlabarai

https://www.youtube.com/@BestsellerChannel12

https://www.instagram.com/musa_bestseller?utm_source=qr&r=nametag

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijr Labarai 👇👇

https://chat.whatsapp.com/H47OrRBUPHYEeNqV0vwlQp

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *