Wata Kotun hukunta laifukan fyaɗe da rigingimun cikin gida da ke Ikeja ta yanke wa Daraktan Cibiyar kula da Ciwon Kansa, Dokta Olufemi Olaleye, hukuncin …
Wata Kotun hukunta laifukan fyaɗe da rigingimun cikin gida da ke Ikeja ta yanke wa Daraktan Cibiyar kula da Ciwon Kansa, Dokta Olufemi Olaleye, hukuncin …
Hukumar kula da gasar firimiya ta Nigeria a ranar Litinin ta ci tarar Kano Pillars kuɗi har Naira miliyan ɗaya, sakamakon kutsen da magoya bayantu …
Zamu mai da wadannan mutane da suka kama makaranta yadda ba za su samu lokacin aikata muggan aiyukka irin haka ba. Alfijir Labarai ta rawaito …
Edu ya ce “A yau Majalisar ta amince da kafa asusun tallafawa jin kai da fatara da talauci wanda zai kasance karkashin hukumar gudanarwar Kwamitin …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana.:.. 6.17. Am Zuhur:……12.10. Pm Asar……… 3.31. …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu yace lokacin yajin aiki a makarantu a Najeriya ya zo karshe yayin da gwamnatinsa za ta fara aiwatar da …
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya gina makekiyar Cibiyar Mahaddata Kur’ani Alfijir Labarai ta rawaito jagoran Kwankwasiyya ya bada wajen ne domin zaman dalibai mahaddata wadanda …
Kotun ta ce duk dalilai uku da mai karar ya dogara da su ba su da tushe balle makama. Alfijir Labarai ta rawaito Tsohon Shugaban …
Mai Marataba Sarkin Bichi, Alh. Nasiru Ado Bayaro, ya ce babu wajen da yake jin dadin kasancewar sa face wajen Mauludin Annabi S.A.W. Alh. Nasiru …
Iyaye sun shiga halin jimami yayin da ɗansu mai shekara biyu da wata shida ya faɗo daga ginin makaranta ya rasu a garin Aba da …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Jim kadan bayan rantsar da shi a matsayin shugaban kwamitin da zai kafa jami’an tsaron sa kai, Garba Moyi Isa ya yi murabus. Alfijir Labarai …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya ta ce za ta fara yiwa ƙananan ‘yan mata rigakafin ƙwayar cutar HPV mai haddasa kansar mahaifa. Kotun daukaka …
Sojojin gwamnatin Sudan sun ce a ranar Alhamis mai zuwa za su koma teburin shawara tare da dakarun ko-ta-kwana na kasar ko RSF, a birnin …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana.:.. 6.17. Am Zuhur:……12.10. Pm Asar……… 3.31. …
Gwamnatin jihar Kano ta tuhumi tsohon babban jami’i kuma manajan darakta na kamfanin samar da noma na jihar, (KASCO), Bala Muhammad Inuwa, da Ɗansa tare …
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya tsallake rijiya da baya a wani yunkurin kashe shi da wasu ‘yan bindiga sanye da kayan sojoji suka yi …
Daga Baba Usman Gama Mai shari’a Musa Dattijo, Alkalin kotun koli, zai yi ritaya a ranar 27 ga watan Oktoba kamar yadda mai magana da …
Daga Baba Usman Gama ’Yan bindiga sun sako 1 daga cikin masu p} yiwa kasa hidima (NYSC) mata 7 da suka yi garkuwa da su …