Babbar kotun tarayya da ke Apo a Abuja ta ba da umarnin kwace kadarori da darajarsu ta kai kusan naira biliyan 8.94 da ake dangantawa …
Babbar kotun tarayya da ke Apo a Abuja ta ba da umarnin kwace kadarori da darajarsu ta kai kusan naira biliyan 8.94 da ake dangantawa …
Kotun Majistare mai lamba 16, da ke Gombe ta bayar da umarnin tsare shugaban makarantar Destiny Treasure International School, Nasiru Barau Manu, da wani malamin …
Alfijir Labarai Media Service Kotun Tsaure dake karamar hukumar Shanono yadda ta lalace na rantse da girman Allah da a ajiye mutum a cikinta gwanda …
Babbar kotun tarayya da ke Maitama a Abuja ta ba da umarnin ƙwace wasu kadarori biyar mallakin tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, wanda ke …
An gurfanar da Ali Hayatu Hotoro a gaban Kotun Shari’ar Musulunci mai lamba ta ɗaya da ke Kofar Kudu, ƙarƙashin jagorancin Alƙali Shamsuddin Ado Abdullahi …
Masu Ruwa da Tsaki na Jam’iyyar PRP na shiyyar Arewa maso Yamma ya zargi Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ƙoƙarin mallake tikitin takarar jam’iyyun siyasa …
Editor: Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin dakatar da aiwatar da hukuncin da Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke, …
Babbar Kotun Majistare me lamba 24 wadda take zaman ta a Harabar Filin Jirgin Saman Mallam Aminu Kano ta daure Matasan nan biyu Umar Tijjani …
Hukumar EFCC ta gurfanar da Mawakin nan wato Hamisu Saidu Breaker a gaban kotun Tarayya karkashin jagorancin mai shari’a Sale Musa Shuaibu bisa zargin cin …
An gurfanar da Abubakar Ibrahim G. Fresh a gaban Babbar kotun Tarayya mai lamba daya dake nan Kano, bisa zarginsa da cin mutuncin kudi. Bayan …
Babbar Kotun Tarayya mai lamba 3 da ke Kano ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a Simon Amobeda ta kori karar da jam’iyyar APC tare da Hon. Abdullahi …
Daga A’isha Salisu Ishaq Babbar Kotun Majistare me lamba 24 dake Zamanta a Harabar Filin saukar Jiragen Sama na Aminu Kano ta aike da wasu …
Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin mai shari’a Hadiza Muhammad Hassan, ta tura wani matashi mai suna Umar Hisham Fagge, wanda aka …
Kotun Koli a yau Laraba ta kawo ƙarshen kusan shekaru goma sha tara na shari’a kan kujerar sarautar Gwandu, inda ta soke hukuncin da ya …
Babbar kotun jiha mai lamba 13 wadda ta ke zaman ta a Miller road karkashin jagorancin Mai shari’a Zuwaira Yusif ta sanya ranar 15 ga …
An hana alkalai da lauyoyi shiga kotuna a Abuja yayin da JUSUN ta fara yajin aikin sai baba-ta-gani Alkalan kotu, lauyoyi, ma’aikatan kotu da masu …
Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta yankewa jarumar TikTok, Murja Ibrahim Kunya (Yagamen), hukuncin zaman gidan yari na tsawon watanni shida ko kuma zabin …
Kotu a Kano ta aike da wasu matasa hudu ‘yan TikTok gidan gyaran hali bisa zargin yada rashin tarbiyya a kafafen sada zumunta biyo bayan …
Baya ga hukuncin kisa, alkali ya ba da umarnin a yi masa bulala 150, a kwace babur dinsa a sayar a gyara masallaci da kudin. …