Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1723959647845
Kano Labarai

Gwamnatin Kano ta dakatar da wani babban kusa a ma’aikatar ruwa bayan samun sa da barna

Posted onJune 23, 2026June 23, 2026
IMG 000050 23626 1782169262151
Current Affairs English

BATTLE OF THE TITANS: CAN MUHAMMAD GARBA CONFRONT IBRAHIM WAIYA –  “THE RAVE OF THE MOMENT?

Posted onJune 23, 2026June 23, 2026
IMG 200618 22626 1782155193276
Gwamnatin Nijeriya Labarai

Peter Obi Ya Caccaki Shugaba Tinubu Kan Rashin Iya Mulki

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1723959647845

Gwamnatin Kano ta dakatar da wani babban kusa a ma’aikatar ruwa bayan samun sa da barna

Posted onJune 23, 2026June 23, 2026 Kano, Labarai
IMG 000050 23626 1782169262151

BATTLE OF THE TITANS: CAN MUHAMMAD GARBA CONFRONT IBRAHIM WAIYA –  “THE RAVE OF THE MOMENT?

Posted onJune 23, 2026June 23, 2026 Current Affairs, English
IMG 200618 22626 1782155193276

Peter Obi Ya Caccaki Shugaba Tinubu Kan Rashin Iya Mulki

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Gwamnatin Nijeriya, Labarai
FB IMG 1782152949864

Labari Mai Dadi: Kasar Saudiyya ta ƙaddamar da rabon tallafin kayan abinci na bana

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Labarai, Saudi Arabia
Labarai

Shugaba Bola Tinubu Ya Naɗa Ministocin Matasa

Shugaban kasar Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nadin Dakta Jamila Bio Ibrahim a matsayin ministan kula da harkokin Matasa. Alfijir Labarai ta rawaito …

By Alfijir News
Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023
Labarai

Kungiyar Madrisatul kanzul khairul Limu’allim Sulaiman Ta Naɗa Sabon Shugaba Abdurrahman (ABS)

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Kungiyar Madrisatul kanzul khairul Limu’allim Sulaiman da Maiduguri ƙarƙashin reshenta da ke jihar kano ta naɗa Abdurrahman ABS a matsayin sabon shugaban a ranar Juma’a …

Labarai

Ibtila’i! Jirgin Sama Ya Kama Da Wuta Yayin Da Gwamna da Mukarrabansa Ke Ciki

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Gwamna Adeleke na jihar Osun da mukarrabansa sun tsallake rijiya da baya a wani hatsarin jirgin sama bayan jirgin da suka shiga, ya kama wuta …

Labarai

An Fara shirin tsige Shugaban Majalisar Dattawa kan zargin zama ɗan Amshin Shata

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Manyan ‘yan siyasa da ke adawa da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio na shirin tsige shi a yayin zaman da majalisar za ta yi, idan …

Labarai

Maganin gargajiya nada tasiri fiye dana zamani – Mal Ibrahim Khalil

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

“Akwai masu bayar da magani da su ka san abun da su ke yi, kuma sun iya gano ciwo, sun kuma san maganinsa, amma akwai …

Labarai

Tinubu ya nada shugaban ma’aikata na Lagos da Alh Tanko Yakasai da wasu 14 mukamai

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Rahotanni sun bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada shugaban ma’aikata na Legas, Hakeem Muri-Okunola a matsayin babban sakatare. Alfijir Labarai ta rawaito jaridar …

Labarai

Ɗan Adaidaita Sahu ya Mayar Da Kuɗin Da Ya Tsinta Har Miliyan 15 da Ya Tsunta ga Mai su

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Na koma, da na isa wurin ban same shi ba, kuma na ci gaba da bincike amma ban iya ganinsa ba. Alfijir Labarai ta rawaito …

English, News

As PDP and LP file an appeal on Tuesday, September 16, the Supreme Court panel will be constituted by CJN the following week.

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Solomon Odeniyi, Adebayo Folorunsho-Francis, Muhammed Lawal, Ayoola Olasupo, Daniel Ayantoye, and Dirisu YakubuTell this narrative, please: Barring any last-minute change in plan, the Chief Justice …

Labarai

Dubai Ta Musanta Sanarwar Gwamnatin Najeriya Cewar Ta Ɗage Takunkumin Visa Ga Yan Kasar

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama tsakanin kasashen biyu a shekarar da ta gabata Alfijir Labarai ta rawaito haɗaɗɗiyar daular larabawa ta musanta ikirari da …

Labarai

Shugabannin Yarabawa Sun Aikewa Da Shugaba Bola Tinubu Sako a Abuja

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Adebanjo ya ce Obafemi Awolowo ya yaki tsarin da turawan tsarin mulkin mallaka su ka zo da shi. Alfijir Labarai ta rawaito an yi kira …

Labarai

Dubu Ta Cika: Ganduje ya bayyana Makiyayan da ke janyo rashin tsaro a Najeriya

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Ganduje ya bayyana hakan ne a wata ganawa da yayi da shugaban kasa Bola Tinubu Alfijir Labarai ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano, kuma shugaban …

Labarai

Sojojin Nijar sun yi garkuwa da jakadan Faransa: Emmanuel Macron

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Macron ya shaida wa manema labarai a ranar Juma’a cewa jakadan kasar a yanzu yana dogara ne a kan “abin da sojojin suke ba shi.” …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kama Abubuwa Masu Fashewa 399, Da Haramtattun Kwayoyi A Neja

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

A kalla bama-bamai 399 ne jami’an hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa suka kwato daga hannun wani mai suna Asana Leke mai shekaru 39 …

CBN, Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Shugaba Tinubu ya nada sabon Gwamnan CBN

Posted onSeptember 15, 2023September 15, 2023

Ya kuma nada sabbin mataimakan gwamnoni hudu da suka hada da Emem Nnana Usoro da Muhammad Sani Abdullahi Dattijo da Philip Ikeazor da kuma Bala …

Labarai

Halin da Kudaden Waje Suke Ciki A kasuwar Canji Ta A Yau Juma’a

Posted onSeptember 15, 2023September 15, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya = …

Labarai

Kotun koli ta kori karar da APC ta shigar a kan nasarar Gwamna

Posted onSeptember 15, 2023September 15, 2023

Kotun koli ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC da dan takararta a zaben gwamna da ya gabata a jihar Enugu, Uche Nnaji suka …

Gobara, Labarai

Ibtila’i: Wata Mummunar Gobara Ta Tashi A Cibiyar Raba Wuta Ta Birnin Kebbi

Posted onSeptember 15, 2023September 15, 2023

An samu mummunar gobara a babbar cibiyar raba hasken wutar lantarki da ke TAL’UDU a Birnin kebbi. Alfijir Labarai ta rawaito an jiyo karar fashewa …

Labarai

An Kama Wanda Ake Zargi Da Kashe Mataimakin Kwamishinan Ƴan Sanda A Katsina

Posted onSeptember 14, 2023September 14, 2023

Ƴan Sanda A Katsina Sun Kama Waɗanda Ake Zargi Da Kashe Kwamishinan Ƴan Sanda a Katsina yayin musayar wuta. Alfijir Labarai ta rawaito rundunar yan …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! An kama wasu ‘yan wasan Real Madrid 3 kan zargin lalata da wata budurwa

Posted onSeptember 14, 2023September 14, 2023

Jami’an Civil Guard ne ke jagorantar binciken da ake yi a Gran Canaria, saboda an ce an shigar da karar ne a Mogan da ke …

Labarai

Tinubu Ya Sauke Shugaban Hukumar Tattara Haraji, Ya Nada Sabo

Posted onSeptember 14, 2023September 14, 2023

Ngelale ya ce bisa ga umarnin na Shugaban Kasa, nadin ya fara aiki nan take. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Kasa Bola Tinubu ya nada …

Posts pagination

‹ 1 … 222 223 224 225 226 … 365 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab