Kotu ta ayyana Nasiru Gawuna na APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwanan Kano Karin Bayani na nan tafe…
Kotu ta ayyana Nasiru Gawuna na APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwanan Kano Karin Bayani na nan tafe…
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta cafke wani matashi dan shekara 27 da ke yin sojan gona a matsayin jami’in tsaro na DSS Alfijir Labarai …
Kotun sauraron korafe-korafen zaɓen gwamnan jihar Bauchi, a yau ta tabbatar da nasarar da gwamna Bala Mohammed na jam’iyar PDP, ya samu a zaɓen ranar …
Domin karramawa da martaba kwastomominsu saboda ayyukan sa na duniya na gida da waje, TAJBank Limited, mai ba da sabis na banki mafi saurin bunƙasar …
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci kasashe mambobin Majalisar Dinkin Duniya da su kara nuna himma wajen murkushe ayyukan ta’addanci da zagon kasa ga tattalin arzikin …
Alkalan suna karanta hukuncin ne daga wani wuri, lauyoyin bangarorin da ke shari’ar kuma suna zaune a cikin kotun suna kallon su ta majigi Kotun …
Alƙalai sun fara karanto hukuncin kotun sauraron ƙarfin zaɓen gwamnan Kano na 2023, sai dai ana karanto hukuncin ne ta manhajar zoom. Ma’ana alƙalan kotun …
Allah ya yiwa Hajiya Mariya Sunusi (Ya Delu) Mahaifiyar Malam Isa Sunusi Bayero (Isa pilot) rasuwa a safiyar yau Laraba a jihar Kano. Za a …
Daga Shu’aibu ibrahim Gusau Sakamakon Zagayowar watan maulidi, wata kungiyar Muryar Darikar Tijjaniya ta koyawa Mata 141 sana’ar yi tare da basu tallafin Jarin Naira …
Yawancin ‘yan Majalisun da suka yi rashin nasara a Kotu na jam’iyyun APC, PDP, LP da NNPP sun lashi takobin ɗaukaka ƙara. Alfijir Labarai ta …
Saminu ya ci gaba da cewa, an nemi Ayuba da ya taimaka wajen dauko wasu kaya da suka fada cikin rijiya. Alfijir Labarai ta rawaito …
Hukumar yaƙi da fasa-ƙwaurin bil’adama ta Najeriya (NAPTIP), ta ce ta yi nasarar tabbatar da hukunci a kan wani masanin haɗa magunguna, Abubakar Danraka, wanda …
Rundunar yansanda a jihar Plateau a yau Talata ta ce ta kama wasu likitoci biyu da ake kyautata zaton na da alaka da Noah Kekere, …
Bayan mako guda da ‘Yan Nijeriya suka kasance cikin duhu, Tashar samar da wutar lantarki ta kasa ta sake lalacewa. Alfijir Labarai ta rawaito an …
An haifi Mai shari’a Oluyemi Akintan Osadebay, shugaban kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan Kano, a karshen shekarun 1950. Ta yi karatun firamare a Reagan Memorial …
Wadanda suka rasa matsugunansu sun nemi mafaka a kauyen Jarkuka da ke karamar hukumar Arewa ta Kebbi. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin jihar Kebbi, a …
Bayanai daga Najeriya na cewa babban bankin kasar CBN ya fara aiwatar da matakin karbo rancen da ya baiwa wasu ‘yan kasar domin saukaka musu …
Kotun sauraron kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha ta kasa, a yau Litinin, ta tabbatar da zaben Mudassir Zawachiki na jam’iyyar New NNPP a matsayin …
Tinubu ya magantu kan shari’ar kano yayin wani taro daya halatta a Amurka, da yake gabatar da wata muƙala kan siyasar Afirka musamman ta Najeriya. …