Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba 27 ga Satumba, 2023 a matsayin ranar hutu maulidi na bana. Alfijir Labarai ta rawaito hakan na kunshe ne …
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba 27 ga Satumba, 2023 a matsayin ranar hutu maulidi na bana. Alfijir Labarai ta rawaito hakan na kunshe ne …
Kawo yanzu, jimillar bashin da gwamnatin Tinubu ta karbo daga Bankin Dunia a cikin wata hudu ya kai Dala biliyan 2.15, wato kimanin Naira tiriliyan …
Bello Matawalle ya sha kakkausan suka a lokacin da yake gwamnan jihar Zamfara sakamakon tabarbarewar tsaro a jihar. Alfijir Labarai ta rawaito Karamin Minista a …
An yi garkuwa da Matthew Abo, wanda shine kwamishinan yada labarai, al’adu, da yawon bude ido na jihar Benue, Hon. Alfijir Labarai ta rawaito an …
Yanzu Yanzu Gobara ta tashi a babban kotun ƙolin Nijeriya, wato “Supreme Court. Izuwa yanzu dai babu tabbacin mene ya kawo musabbabin afkuwar iftila’in. Sai …
An gano gawar wani dattijo mai shekaru 80 da haihuwa, mai suna Malam Rabiu, wanda aka fi sani da Na Allah Siraka a wata rijiya …
Mutanen waɗanda ke karatu a kwalejin Ilimi ta Zuba da Abuja, sun musulunta ne , biyo bayan jawabin karɓar Ƙaddara Da Su Ka Ji Maryam …
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ce kasarsa za ta janye jakadanta sannan ta kwashe dakarunta daga Jamhuriyar Nijar nan da watanni kadan masu zuwa, bayan …
A kalla mutum 34 sun rasa rayukansu yayin da aka samu tashin wutar gobara a wani wajen ma’ajiyar Mai a Jamhuriyyar Benin yayin da wasu …
Shugaba Tinubu ya umarci jami’an tsaron ƙasar su kuɓutar da sauran ɗalibai mata na Jami’ar tarayya da ke Gusau da masu garkuwa da mutane suka …
A daren jiya Asabar ne ƴan bindiga suka kai hari Gidan Wakilin Nufawan Tafa Alh Mohammed Makusidi dake Garin Sabon Wuse a Karamar Hukumar Tafa …
A lokacin da kasashen duniya suke halartar babban zaman taron MDD karo na 78 a birnin New-York na Amurka, kasar Nijar da ke halartar taron …
Mai Baiwa Gwamnan jihar Neja Mohammed Umar Bago Shawara na Musamman akan harkokin bunkasa Masarautu Hon. Abdulmalik Cheche Shine ya bada tabbacin haka, A zantawar …
Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Cikin kayayyakin da aka raba sun hada da injinan POS 50, na’urorin samar da wutar lantarki 120, da injin din dinki …
Shugaban hukumar na Nijeriya, Mista Patrick Areghan ne ya bayyana hakan a wata hira da manema labarai a Legas a ranar Asabar. Alfijir Labarai ta …
Gwamnatin Amurka tana da iyakacin ikon ba da agajin gaggawa ga ‘yan kasar Amurka a yankuna da dama na Najeriya saboda yanayin tsaro.” Alfijir Labarai …
Har yanzu ina cikin damuwa kan rikicin da kasata Nijar ke ciki, ina kara jaddada cewa tattaunawa kadai za ta bude hanyar mayar da dimokuradiyya …
Hakimin Kuraye da ke karamar hukumar Charanchi a Jihar Katsina, Alhaji Abubakar Abdullahi Ahmadu, ya mayar da martani kan zargin da masarautar Katsina ta yi …
Tun lokacin da Injiniya Abba Kabir Yusuf ya zama gwamnan Kano daga zaben da aka gudanar a watan Maris na wannan shekarar 2022, har izuwa …