Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
IMG 125844 05526 1777982338920
English Kano

Dr. Ambassador Idris Ahmad Kurawa Turbaned as _Majidadin Danmalikin Kano in  Grand Ceremony at Rimin Gado

Posted onMay 5, 2026May 5, 2026
FB IMG 1770064452276
English ICPC

ICPC Secures Final Victory as Supreme Court Affirms Conviction in ₦68 Million Union Fraud Case

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026
IMG 142430 04526 1777901080731
English NDLEA

NDLEA Kano Strategic Command Raids BUK Old Side, Arrests 6, Dislodges Illicit Drug Joints

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026

LATEST POSTS

IMG 125844 05526 1777982338920

Dr. Ambassador Idris Ahmad Kurawa Turbaned as _Majidadin Danmalikin Kano in  Grand Ceremony at Rimin Gado

Posted onMay 5, 2026May 5, 2026 English, Kano
FB IMG 1770064452276

ICPC Secures Final Victory as Supreme Court Affirms Conviction in ₦68 Million Union Fraud Case

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, ICPC
IMG 142430 04526 1777901080731

NDLEA Kano Strategic Command Raids BUK Old Side, Arrests 6, Dislodges Illicit Drug Joints

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, NDLEA
IMG 20260504 WA0202

Nuhu Abdullahi Development Foundation launches Phase One Education Intervention in Kawon Mai Gari, Kano

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 Education, English
Labarai

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutin Hutun Maulidin Annabi S A W

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba 27 ga Satumba, 2023 a matsayin ranar hutu maulidi na bana. Alfijir Labarai ta rawaito hakan na kunshe ne …

By Alfijir News
Posted onSeptember 25, 2023September 25, 2023
Labarai

Yadda Shugaba Tinubu Ya Ciwo Bashin Tiriliyan 1.6 Daga Bankin Duniya A Cikin Wata 4

Posted onSeptember 25, 2023September 25, 2023

Kawo yanzu, jimillar bashin da gwamnatin Tinubu ta karbo daga Bankin Dunia a cikin wata hudu ya kai Dala biliyan 2.15, wato kimanin Naira tiriliyan …

Labarai, Zamfara

Ministan Tsaron Najeriya Ya Fusata Ya Tura Sojojin Sama Dana Kasa Zamfara

Posted onSeptember 25, 2023September 25, 2023

Bello Matawalle ya sha kakkausan suka a lokacin da yake gwamnan jihar Zamfara sakamakon tabarbarewar tsaro a jihar. Alfijir Labarai ta rawaito Karamin Minista a …

Labarai

Tirka-Tirka! Ƴan bindiga sun yi garkuwa da kwamishina

Posted onSeptember 25, 2023September 25, 2023

An yi garkuwa da Matthew Abo, wanda shine kwamishinan yada labarai, al’adu, da yawon bude ido na jihar Benue, Hon. Alfijir Labarai ta rawaito an …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gobara Ta Tashi A Babbar Kotun koli A Najeriya

Posted onSeptember 25, 2023September 25, 2023

Yanzu Yanzu Gobara ta tashi a babban kotun ƙolin Nijeriya, wato “Supreme Court. Izuwa yanzu dai babu tabbacin mene ya kawo musabbabin afkuwar iftila’in. Sai …

Labarai

An gano gawar Dattijo mai shekaru 80 a rijiya bayan kwanaki 6 ana cigiyarsa a Kano

Posted onSeptember 25, 2023September 25, 2023

An gano gawar wani dattijo mai shekaru 80 da haihuwa, mai suna Malam Rabiu, wanda aka fi sani da Na Allah Siraka a wata rijiya …

Abuja, Labarai

Dalilin Maryam Shetty Sama Da Mutane 50 Sun Musulunta a Abuja

Posted onSeptember 25, 2023September 25, 2023

Mutanen waɗanda ke karatu a kwalejin Ilimi ta Zuba da Abuja, sun musulunta ne , biyo bayan jawabin karɓar Ƙaddara Da Su Ka Ji Maryam …

Faransa, Labarai

Faransa ta sanar da kwashe dakarunta da ma’aikatan jakadancinta daga Nijar

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ce kasarsa za ta janye jakadanta sannan ta kwashe dakarunta daga Jamhuriyar Nijar nan da watanni kadan masu zuwa, bayan …

Labarai

Gobarar Man Fetur Ta Hallaka Mutum 34 Wasu 20 Sun Jikkata

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

A kalla mutum 34 sun rasa rayukansu yayin da aka samu tashin wutar gobara a wani wajen ma’ajiyar Mai a Jamhuriyyar Benin yayin da wasu …

Labarai

Shugaba Tinubu ya magantu akan ɗaliban jami’ar Gusau

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Shugaba Tinubu ya umarci jami’an tsaron ƙasar su kuɓutar da sauran ɗalibai mata na Jami’ar tarayya da ke Gusau da masu garkuwa da mutane suka …

Labarai

Wani Magidanci Ya Ragargaje Ƴan Bindiga Lokacin Da Suka Kai Masa Hari

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

A daren jiya Asabar ne ƴan bindiga suka kai hari Gidan Wakilin Nufawan Tafa Alh Mohammed Makusidi dake Garin Sabon Wuse a Karamar Hukumar Tafa …

Labarai

CNSP da gwamnatin Nijar sun yi alawadai da halayyar Antonio Guterres da Faransa

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

A lokacin da kasashen duniya suke halartar babban zaman taron MDD karo na 78 a birnin New-York na Amurka, kasar Nijar da ke halartar taron …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamnati zata cire Masarautu daga Karkashin kulawar Kananan Hukumomi

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Mai Baiwa Gwamnan jihar Neja Mohammed Umar Bago Shawara na Musamman akan harkokin bunkasa Masarautu Hon. Abdulmalik Cheche Shine ya bada tabbacin haka, A zantawar …

Labarai, Zamfara

Dan Majisar Taraiya Ya Bada Tallafin Babur 600 da Motoci 50 Don Rage Radadi A Bikin Kwanaki 100

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Cikin kayayyakin da aka raba sun hada da injinan POS 50, na’urorin samar da wutar lantarki 120, da injin din dinki …

Labarai, WAEC

Hukumar WAEC Ta Sanar Da Fara Rubuta Jarabawar Ɗalibai Ta Kwamfuta

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Shugaban hukumar na Nijeriya, Mista Patrick Areghan ne ya bayyana hakan a wata hira da manema labarai a Legas a ranar Asabar. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Amurka Tayi Gargaɗi Da Jan Kunne Ga Ƴaƴanta Zuwa Jihohi 18 A Najeriya

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Gwamnatin Amurka tana da iyakacin ikon ba da agajin gaggawa ga ‘yan kasar Amurka a yankuna da dama na Najeriya saboda yanayin tsaro.” Alfijir Labarai …

Labarai

Mahamadu Issoufou ya ja kunnen ECOWAS kan yakar Nijar

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Har yanzu ina cikin damuwa kan rikicin da kasata Nijar ke ciki, ina kara jaddada cewa tattaunawa kadai za ta bude hanyar mayar da dimokuradiyya …

Katsina, Labarai

An Tunbuke Hakimi Kan Zargin Ɗaura Wani Aure Da Mai Kanjamau

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Hakimin Kuraye da ke karamar hukumar Charanchi a Jihar Katsina, Alhaji Abubakar Abdullahi Ahmadu, ya mayar da martani kan zargin da masarautar Katsina ta yi …

Kano, Labarai

Fito Na Fito! Darusa daga siyasar Kano ta shekarar 2023 tare Dr Saidu Dukawa

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Tun lokacin da Injiniya Abba Kabir Yusuf ya zama gwamnan Kano daga zaben da aka gudanar a watan Maris na wannan shekarar 2022, har izuwa …

Labarai

Sojojin Najeriya Sun Gano Masana’antar Ƙera Bindigogi

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Wanda ake zargin ya tabbatar da kasancewar hannunsa dumu-dumu cikin badaƙalar ƙera bindigogi. Alfijir Labarai ta rawaito rundunar Sojojin ‘Operation Safe Haven’ ta gano wata …

Posts pagination

‹ 1 … 212 213 214 215 216 … 358 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab