Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
IMG 125844 05526 1777982338920
English Kano

Dr. Ambassador Idris Ahmad Kurawa Turbaned as _Majidadin Danmalikin Kano in  Grand Ceremony at Rimin Gado

Posted onMay 5, 2026May 5, 2026
FB IMG 1770064452276
English ICPC

ICPC Secures Final Victory as Supreme Court Affirms Conviction in ₦68 Million Union Fraud Case

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026
IMG 142430 04526 1777901080731
English NDLEA

NDLEA Kano Strategic Command Raids BUK Old Side, Arrests 6, Dislodges Illicit Drug Joints

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026

LATEST POSTS

IMG 125844 05526 1777982338920

Dr. Ambassador Idris Ahmad Kurawa Turbaned as _Majidadin Danmalikin Kano in  Grand Ceremony at Rimin Gado

Posted onMay 5, 2026May 5, 2026 English, Kano
FB IMG 1770064452276

ICPC Secures Final Victory as Supreme Court Affirms Conviction in ₦68 Million Union Fraud Case

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, ICPC
IMG 142430 04526 1777901080731

NDLEA Kano Strategic Command Raids BUK Old Side, Arrests 6, Dislodges Illicit Drug Joints

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 English, NDLEA
IMG 20260504 WA0202

Nuhu Abdullahi Development Foundation launches Phase One Education Intervention in Kawon Mai Gari, Kano

Posted onMay 4, 2026May 4, 2026 Education, English
Labarai

Halin Da Kudaden Waje Suke A kasuwar Canji A Yau Litinin

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya …

By Alfijir News
Posted onSeptember 18, 2023September 18, 2023
Labarai

Kotu ta yanke hukunci kan zaɓen gwamnan jihar Zamfara

Posted onSeptember 18, 2023September 18, 2023

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Zamfara ta kori karar da jam’iyyar APC ta shigar, ta kuma tabbatar da nasarar Dauda Lawan, a matsayin halastaccen …

Labarai

Yan sandan sun dakile yunkurin yin garkuwa tare da kama makamai a jihar Jigawa

Posted onSeptember 18, 2023September 18, 2023

An garzaya da wanda aka yi garkuwa da shi da wanda aka jikkata zuwa babban asibitin Babura domin yi musu magani Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai

Majalisar jihar Kano zata saukewa ɗan Adaidaita sahun da ya tsinci Makudan kudade kabakin arziki

Posted onSeptember 18, 2023September 18, 2023

Shugaban majalisar dokokin jihar Kano Rt.Hon.Jibiril Isma’il Falgore yace majalisa zata gayyaci Auwal Salisu domin girmamashi tare da bashi gudun mawa daga cikin albashin kowanne …

Labarai

Bayan Bashi Sabon Adaidaita Da Daukar Nauyin karatunsa An Sake Gwangwaje Ɗan Sahu Da Ya Mayar Da Miliyan 15

Posted onSeptember 18, 2023September 18, 2023

Matashin mai baburin Adaidaita sahun nan da ya tsinci tsabar kudi miliyan goma sha biyar ya kuma dawo dasu ga masu shi,  ya rabauta da   …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Sake Bayyana Nadin Sabbin Mataimaka Na Musamman

Posted onSeptember 18, 2023September 18, 2023

Shugaba Bola Tinubu ya nada Kingsley Stanley Nkwocha, tsohon Manaja kuma Editan Jaridar Leadership Daily, a matsayin Babban Mataimaki na Musamman (SSA) kan Harkokin Yada …

APC, Labarai

An Gargaɗi Ƴan Jam’iyyar APC A Amurka Kan Yiwa Tinubu Zanga-Zanga

Posted onSeptember 18, 2023September 18, 2023

Jam’iyyar APC ta lashi takobin kama duk wani dan Najeriya mazauna amurka da ya yi zanga-zangar adawa akan Tinubu a amurkan. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai

Gwamnatin Congo Brazzaville Ta Magantu Kan Zancen Yiwa Shugaban Ƙasar Juyin Mulki

Posted onSeptember 17, 2023September 18, 2023

Gwamnatin Jamhuriyar Congo ta musanta labaran da ta kira na “Ƙanzon kurege” a kafafen sada zumunta wanda suke cewa an yi juyin mulki a ƙasar. …

Labarai

Shugaba Bola Tinubu Ya Naɗa Ministocin Matasa

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Shugaban kasar Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da nadin Dakta Jamila Bio Ibrahim a matsayin ministan kula da harkokin Matasa. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai

Kungiyar Madrisatul kanzul khairul Limu’allim Sulaiman Ta Naɗa Sabon Shugaba Abdurrahman (ABS)

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Kungiyar Madrisatul kanzul khairul Limu’allim Sulaiman da Maiduguri ƙarƙashin reshenta da ke jihar kano ta naɗa Abdurrahman ABS a matsayin sabon shugaban a ranar Juma’a …

Labarai

Ibtila’i! Jirgin Sama Ya Kama Da Wuta Yayin Da Gwamna da Mukarrabansa Ke Ciki

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Gwamna Adeleke na jihar Osun da mukarrabansa sun tsallake rijiya da baya a wani hatsarin jirgin sama bayan jirgin da suka shiga, ya kama wuta …

Labarai

An Fara shirin tsige Shugaban Majalisar Dattawa kan zargin zama ɗan Amshin Shata

Posted onSeptember 17, 2023September 17, 2023

Manyan ‘yan siyasa da ke adawa da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio na shirin tsige shi a yayin zaman da majalisar za ta yi, idan …

Labarai

Maganin gargajiya nada tasiri fiye dana zamani – Mal Ibrahim Khalil

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

“Akwai masu bayar da magani da su ka san abun da su ke yi, kuma sun iya gano ciwo, sun kuma san maganinsa, amma akwai …

Labarai

Tinubu ya nada shugaban ma’aikata na Lagos da Alh Tanko Yakasai da wasu 14 mukamai

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Rahotanni sun bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada shugaban ma’aikata na Legas, Hakeem Muri-Okunola a matsayin babban sakatare. Alfijir Labarai ta rawaito jaridar …

Labarai

Ɗan Adaidaita Sahu ya Mayar Da Kuɗin Da Ya Tsinta Har Miliyan 15 da Ya Tsunta ga Mai su

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Na koma, da na isa wurin ban same shi ba, kuma na ci gaba da bincike amma ban iya ganinsa ba. Alfijir Labarai ta rawaito …

English, News

As PDP and LP file an appeal on Tuesday, September 16, the Supreme Court panel will be constituted by CJN the following week.

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Solomon Odeniyi, Adebayo Folorunsho-Francis, Muhammed Lawal, Ayoola Olasupo, Daniel Ayantoye, and Dirisu YakubuTell this narrative, please: Barring any last-minute change in plan, the Chief Justice …

Labarai

Dubai Ta Musanta Sanarwar Gwamnatin Najeriya Cewar Ta Ɗage Takunkumin Visa Ga Yan Kasar

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

An dakatar da zirga-zirgar jiragen sama tsakanin kasashen biyu a shekarar da ta gabata Alfijir Labarai ta rawaito haɗaɗɗiyar daular larabawa ta musanta ikirari da …

Labarai

Shugabannin Yarabawa Sun Aikewa Da Shugaba Bola Tinubu Sako a Abuja

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Adebanjo ya ce Obafemi Awolowo ya yaki tsarin da turawan tsarin mulkin mallaka su ka zo da shi. Alfijir Labarai ta rawaito an yi kira …

Labarai

Dubu Ta Cika: Ganduje ya bayyana Makiyayan da ke janyo rashin tsaro a Najeriya

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Ganduje ya bayyana hakan ne a wata ganawa da yayi da shugaban kasa Bola Tinubu Alfijir Labarai ta rawaito tsohon gwamnan jihar Kano, kuma shugaban …

Labarai

Sojojin Nijar sun yi garkuwa da jakadan Faransa: Emmanuel Macron

Posted onSeptember 16, 2023September 16, 2023

Macron ya shaida wa manema labarai a ranar Juma’a cewa jakadan kasar a yanzu yana dogara ne a kan “abin da sojojin suke ba shi.” …

Posts pagination

‹ 1 … 215 216 217 218 219 … 358 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab