Gwamnatin Jihar Kano ta amince ta biya diyyar Naira biliyan uku ga kungiyar masu shagunan Masallacin Idi saboda rusa musu kadarorin da aka yi musu …
Gwamnatin Jihar Kano ta amince ta biya diyyar Naira biliyan uku ga kungiyar masu shagunan Masallacin Idi saboda rusa musu kadarorin da aka yi musu …
An kama wani mutum yana lalata da saniya kuma a yanzu an hana shi mallakar dabbobi tsawon shekaru 10. Alfijir labarai ta rawaito an gano …
Daga Baba Usman Gama Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya sallami shugabannin hukumomi shida da ke karkashin Ma’aikatar Sufurin Jiragen Sama. Gwamnatin tarayya ta tsaida …
A ranar Laraba ne shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sabbin nade-nade a bangaren tattalin arziki na sufurin jiragen sama da na sararin samaniya. …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = …
Gwamnatin tarayya ta amince da cire jami’o’i da sauran manyan makarantun kasar nan daga cikin hadakar ma’aikata da tsarin biyan albashi (IPPS), wanda hakan ya …
A ranar shugaban kasa Bola Tinubu ya jagoranci bikin rantsar da Dakta Musa Aliyu a matsayin babban shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa …
Daga Baba Usman Gama Ministan ma’adanai, Dele Alake, ya yi ikirarin cewa wasu ƴan Najeriya masu haƙo ma’adinai ba bisa ka’ida ba ke ɗaukar nauyin …
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta tabbatar da afkuwar gobarar da ta tashi a safiyar Larabar da ta gabata da ta kone ofisoshi 17 …
An tayar da jijiyoyin wuya a zauren Majalisar Dokokin Kano, kan kudaden da gwamnatin jihar ta ware wa masarautu a karamin kasafinta na 2023. Alfijir …
Wani matashi mai suna da Sadiq Idrissu, ya kashe mahaifiyarsa a Jihar Adamawa, kuma ya bayyana cewa bai yi nadamar kisan gillar da ya yi …
’Yan sanda sun tsare Daraktan Ma’aikatar Ruwa ta Kano kan zargin karkatar da injinan rarraba ruwan sha a jihar. Alfijir labarai ta rawaito Abubakar Gambo …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin sabbin kwamishinonin hukumar kidaya ta ƙasa (NPC). Iyalan wadanda suka rasu …
Rundunar Amotekun ta jihar Osun ta kama wasu mutane da suka kware wajen tono gawarwaki tare da cire sassan jikinsu domin yin tsafi. A wata …
Da yuyuwar a sake fuskantar tafiya yajin aikin jami’oi a kasar nan a shekara mai zuwa, sakamakon kason da aka ware masu cikin kunshin kasafin …
Daga Rukaiyya Umar G/Kaya Taron ya duba irin wahalar da ake sha wajen hukunta wadanda ake samu da aikata laifin cin zarafin, tsayawa tsayin daka …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya jaddada bukatar murkushe ta’addanci a Arewa maso Gabas da ma Najeriya baki daya. Ya bayyana haka ne a …
Jagoran sojojin da suka hambarar da gwamnatin dimokradiyya a Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani ya ce akwai dalilan da suka sanya su ƙin sakin hamɓararren …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:21 Am H. Rana – 6.37 Am Zuhur …