An yi kira ga ‘yan siyasar jihar Kano da su rika la’akari da maslahar jihar a duk wani abu da za su yi, domin cigabanta …
An yi kira ga ‘yan siyasar jihar Kano da su rika la’akari da maslahar jihar a duk wani abu da za su yi, domin cigabanta …
Gwamnan Kaduna ya nuna rashin jin daɗinsa da kalaman hedkwatar tsaro cewa ‘yan bindiga ne suka saje da mutane a kauyen Tudun Biri. Alfijir labarai …
Daga Baba Usman Gama Hukumar Shari’a ta Kasa (NJC) ta dakatar da Mai Shari’a S.O Falola na Babbar Kotun Jihar Osun tare da neman a …
Gwamna Raɗɗa ya umarci a binciki Malamin da yayi lalata da ɗalibarsa a Dandume Alfijir labarai ta rawaito gwamnatin jihar Katsina ta bada umarnin yin …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = …
Yan sanda a jihar Adamawa sun kama wani matashi dan shekara 17 mai suna Lawali Mori, mazaunin Viniklang a karamar hukumar Girei, bisa laifin yin lalata …
An kuma samu Jastis Falola da laifin sauraron shari’a mai lamba HIK/41/2018, wadda ba shi da hurumi a kai, ba tare da ya samun takardar …
Daga Aminu Bala Madobi A yayin bikin rattaba hannu kan wasu kamfanoni guda biyu da aka gudanar a gefen taron COP28 da ke gudana, kamfanin …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya sanar da maye gurbin hukumar gudanarwar da hukumar bunkasa masana antar makamashi ta Najeriya NCDMB. Alfijir labarai ta rawaito Hukumar …
Ya ce an kama matasan, masu shekaru 17 zuwa 21 ne a wani samame da ’yan sanda suka kai wata maboya a kasuwar garin Kalarin …
Daga Baba Usman Gama Gwamann Jihar Kano, Abba Kabir Kano, ya nada Darakta-Janar mai kula da tallace-tallace a kan titi a cikin sabbin jami’an gwamnatinsa. …
Nijar ta kwashe shekaru tana kawance da kasashen Yammacin duniya, ciki har da Amurka Alfijir labarai ta rawaito Wata Kotun Yammacin Afirka ta yi fatali …
The Lagos High Court sitting in Ikeja has sentenced Wahab Hammed, a ward leader of the All Progressive Congress (APC) in the Surulere Local Government …
Hukumar Kula da Fannin Shari’a ta Ƙasa, NJC ta amince da ƙarin girma zuwa alkalancin kotun koli ga Moore Aseimo A. Adumein, alkalin da ya …
Daga Baba Usman Gama Yau Alhamis Kotun Ƙolin Najeriya za ta yi zama kan shari’ar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya daukaka kan taƙaddamar …
A yau Alhamis Kotun Ƙolin Najeriya za ta yi zama kan shari’ar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya daukaka kan taƙaddamar nasarar zaɓensa. Alfijir …
Daga Baba Usman Gama Najeriya da Kuwait sun ƙulla yarjejeniyar fara zirga-zirgar jiragen sama. ’Yan Najeriya sun yi wa Majalisar Dokoki ta Kasa cikar kwari, …
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta bayar da umarnin dakatar da wasu daga cikin asusun gwamnatin jihar Kano a wasu bankunan kasuwanci guda …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa Naira Siya = …