Wata kotun shari’ar Musulunci ta bayar da umarnin yanke kafar hagu da hannun daman wanda ake tuhuma bisa laifin sata. Alfijir Labarai ta rawaito babban …
Wata kotun shari’ar Musulunci ta bayar da umarnin yanke kafar hagu da hannun daman wanda ake tuhuma bisa laifin sata. Alfijir Labarai ta rawaito babban …
Daga Baba Usman Gama Ministan shari’a Lateef Fagbemi (SAN) ya bukaci ‘yan kasa da su goyi bayan ayyukan gyara kasa na Shugaba Tinubu. Haramta holewa …
Shugaban jam’iyyar APC a jihar ya ce ya shiga tsaka mai wuya bayan kalaman da Dederi ya yi. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban Jam’iyyar APC …
Wani ɗan majalisar wakilan Najeriya a jihar Kebbi ya aurar da ‘yan mata marayu guda 100 a wajen wani ƙasaitaccen biki da aka gudanar ranar …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:14 Am H. Rana – 6.29 Am Zuhur …
Daga Baba Usman Gama Kotu ta bada dama Ajaka da SDP su binciki kayayyakin zaɓen Kogi. CBN ya umarci bankuna su ƙara narka jarin kuɗaɗe …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:13 Am H. Rana – 6.28 Am Zuhur …
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta soke zaɓen ’yan Majalisar Dokokin Jihar Plateau na jam’iyyar PDP su 11, sannan ta ayyana ’yan APC a …
Rundunar ƴansanda a Jihar Jigawa ta samu nasarar kama wani mutum dan shekara 50, da take zargi da kera makamai a Karamar Hukumar Ringim. Alfijir …
Da zarar al’ummar Najeriya da damuwarsu ta zama jigon tsare-tsare da ayyukanku, ba wai kawai mulki zai yi muku sauki ba, za ku inganta kimar …
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da nadin sabbin sakatarorin dindindin guda takwas a ma’aikatan gwamnatin tarayya biyo bayan kammala tantancewar da ofishin shugaban ma’aikatan …
Kashi na biyar na dalibai 50 daga cikin dalibai 1,100 da suka kammala karatun digiri na farko da gwamnatin jihar Kano ta dauki nauyin karatunsu …
Ƴan bindiga a yankin Amhara na Habasha mai fama da rikice-rikice sun fasa wani gidan yari tare da kuɓutar da ɗaruruwan fursunoni, kamar yadda mazauna …
Wanda ake zargin ya amsa laifin da alkali mai shari’a Fati Umar Hassan ta karanta masa. Alfijir Labarai ta rawaito an yankewa tsohon sifeton ‘yan …
Daga Baba Usman Gama Kotun Daukaka Kara da ke Abuja ta tabbatar da Abdullahi Sule na APC a matsayin gwamnan Jihar Nasarawa. Kotun ɗaukaka kara …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Siya = 1145/ Siyarwa = 1152 …
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zaman ta a Abuja ta yi watsi da hukuncin kotun sauraron ƙorafin zaɓen jihar Nasarawa, inda ta mayar wa Gwamna …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya yi alhinin mutuwar mutum 17 a hatsarin mota a jihar Neja. Shugaba Tinubu ya dawo Abuja daga Berlin, …