Jam’iyyar adawa ta NNPP a Najeriya ta ce hana ta kwace mata zaben da ta ci a jihar Kano, zai iya janyo tashin hankalin da …
Jam’iyyar adawa ta NNPP a Najeriya ta ce hana ta kwace mata zaben da ta ci a jihar Kano, zai iya janyo tashin hankalin da …
Jami’an Kwastam sun kama albarusai 975 da aka boye cikin buhanan shinkafa da aka yi fasa-kwauri zuwa Najeriya daga kasar waje. Alfijir labarai ta rawaito …
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya bayar da umarnin kwashe illahirin masu larurar ƙwaƙwalwa da ke gararamba a kan titunan jihar a birni da …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Dollar zuwa NairaSiya = 1157 …
Wannan na cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugabar kungiyar kwamrade Aisha Muhammad Yalleman da kuma sa hannun sakataren kungiyar Kwamrade Muzamil Ibrahim …
Tsohon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega ya buƙaci a gudanar da bincike kan hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara …
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Usaini Gumel, ya bayar da umarnin kamo wani Sufeto da aka zargi da nuna rashin kwarewa inda har kai ga …
Wasu matasa a unguwar Kurna dake karamar hukumar fagge sun gudanar da zanga-zangar lumana a safiyar wannan rana ta Laraba, Saboda nuna fushin su kan …
Hukumar dake kula da shari’a ta kasa (NJC) ta sha alwashin hukunta jami’an shari’a da suke da alhaki wajen haifar da rudani game da hukuncin …
Kakakin ’yan sandan jihar, Henry Okoye, ya tabbatar da faruwar lamarin, yana mai cewa sun shiga farautar wadanda suka aikata wannan mummunar ta’asa. Alfijir labarai …
Kotun daukaka kara da ke da zama a Abuja, ta yanke wani hukunci mai tsauri da ya haifar da tsige kakakin majalisar dokokin jihar Nasarawa, …
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zai bar ƙasar a ranar Laraba zuwa birnin Dubai na Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa domin halartar taron sauyin yanayi na COP28. …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya za ta karɓi rancen dala biliyan ɗaya don cike gibin kasafin kudi. Tinubu ya sake naɗa Mele Kyari shugaban …
EFCC ta koka kan yadda take yawan samun rahotanni na waɗanda aka cire wa kuɗi daga banki ba tare da saninsu ba kuma akasari ta …
Hantar Daba, ɗaya daga cikin riƙaƙƙun ‘yan daba a jihar Kano, ya miƙa kansa ga rundunar ƴansanda a jihar. Alfijir labarai ta raqaito cewar ‘yan …
Gidauniyar Zaks Foundation for Humanity (ZFH), wata kungiya mai zaman kanta da ke Abuja, wadda ke bi makarantu domin tallafa musu wajen magance matsalolin da …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu zai gabatar wa majalisa kasafin kuɗi na 2024. Alkalin alkalan Najeriya ya nemi alkalai su kare mutuncin shari’a. Gwamnatin …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Ya roƙi alƙalai da kada su damu da ra’ayin masu Zanga-Zanga, yayin da suke yanke hukuncin a kan batutuwa Alfijir Labarai ta rawaito babban alkalin …