Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamnatin Nijar Ta Nada Sabbin Gwamnoni A Ƙasar

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Sunayen sababbin gomnonin da gomantin Soja ta naɗa kamar haka:- Janaral IBRA BOULAMA Gwamnan jahar Agadez Janaral IRO OUMAROU Gwamnan jahar Dosso Janaral IBRAHIM BAGADOMA …

Labarai

Lafiya: An Sake Dakatar Da Wani Likita A Asibitin Kwararru Na Murtala A Kano

Posted onAugust 2, 2023August 2, 2023

Shugaban hukumar kula da asibitocin jihar Kano, Dakta Mansur Mudi Nagoda, ya sake dakatar da wani likita a asibitin kwararru na Murtala Muhammad. Alfijir Labarai …

Labarai, NLC

Ba Gudu Ba Ja Da Baya Kan Zanga-Zanga Ranar Laraba – In Ji NLC

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Kungiyoyin Kwadago na NLC da TUC, sun ce zanga-zangar da suka shirya yi a ranar Laraba kan yaki da hauhawar farashin man fetur da sauran …

Labarai

Majalisar Dattawan Najeriya Ta Tantance El-Rufai Da Sauran mutane 13

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Majalisar dattawa ta fara tantance sauran mutane 14 da aka nada a matsayin ministoci kamar yadda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukata tun farko. Alfijir …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Talata

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Fado Kan Gini A Jihar Lagos

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

A Ikeja, babban birnin jihar Legas, wani jirgi mai saukar ungulu da har yanzu ba a tantance shi ya fada kan wani gini. Jirgin ya …

Labarai

Yadda Jam’iyyu Suka Bajakolin Jawabin karshe Da Rokon Kotu Ta Tsige Shugaba Tinubu

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Atiku da Obi suna rokon kotu ta soke zaben da kuma ba da umarnin sake zaben shugaban kasa, ban da Tinubu, wanda suke jayayya cewa, …

Labarai

Cikakkun Sunayen Ministoci 14 Da Majalisar Dattawa Ta Tantance A Ranar Litinin

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

A wani muhimmin mataki na kafa sabuwar gwamnati, Majalisar Dattawan Najeriya ta fara aikin tantance rukunin farko na Ministoci 28 da Shugaba Bola Tinubu ya …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Wasu Likitoci Da Ma’aikatan Jinya A Manyan Asibitocin Jihar

Posted onAugust 1, 2023August 1, 2023

Babban Sakataren Hukumar Kula da Asibitoci ta Jihar Kano, Dakta Mansur Mudi Nagoda, ya amince da korar manyan jami’an kiwon lafiya na Babban Asibitin Imam …

Labarai

Ma’aikata sun kulle Gwamna Cikin Sakatariyar jihar Kan Kudadensu

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Ma’aikatan gwamnatin jihar Oyo sun kulle kofar shiga sakatariyar jihar, inda suka dage da yin magana da gwamna Seyi Makinde kan …

Labarai

Cikakken Bayanin Shugaban Ƙasa Bola Tinubu Kan Koken Al’ummar Kasa

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya fito gaba gaɗi domin share kukan al’ummar ƙasa musamman dan gane da halin matsi da ake ciki. Alfijir Labarai …

Labarai

Alkalin Babbar Kotun Tarayya dake Birnin Tarayya Abuja Ya Rasu

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Alkalin babbar kotun gwamnatin tarayya dake Abuja, Peter Mallong, ya rasu. Alfijir Labarai ta rawaito kamfanin dillancin labarai na kasa ya bayyana cewa Alkalin ya …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Sanya Hoton Muhd Sanusi II A Coronation Ta Bayyana Dalili

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Dakin taro na Coronation mai dimbin tarihi da ke Kano yana da mahimmaci na musamman a cikin abubuwan tarihi na birnin domin tun da farko …

Labarai

An Maka Maimartaba Sarkin Dutse A Gaban Kotun Musulunci

Posted onJuly 31, 2023July 31, 2023

Matar majigayi Mai Martaba Sarkin Dutse, Hajiya Asiya Nuhu Sanusi ta maka mai martaba Sarkin Dutse, Ahaji Hamim Nuhu Sanusi zuwa kotun daukaka kara ta …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci ‘Yan Najeriya Dasu Koma Amfani Da Kekuna Don Sufuri

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Daga AAminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya ta bukaci ‘yan Najeriya da su dauki keke a matsayin wata hanyar zirga-zirgar ababen hawa sakamakon kawar da tallafin …

Labarai

An Fara Sace Wayoyin Sanatoci A Harabar Majalisar Dokoki Ta Kasa – Inji Akpabio

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Daga Aminu Bala Madobi Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya koka, inda ya ce barayin da ba a san su ba sun fara shiga harabar …

Labarai

Gargaɗi Da Jan Kunne ECOWAS Ta Bada Wa’adi Kan Soja Su Dawo Da Shugaba Bazoum

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta ba da wa’adin kwanaki bakwai ga gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar da ta mayar da …

Adamawa, Labarai

Gwamnatin Jihar Adamawa Ta Sanya Dokar Hana fita Awa 24 A Jihar

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Gwamnan jihar Adamawa karkashin jagorancin Gwamnan Ahmadu Umaru Fintiri, ya kafa dokar hana fita na tsawon awa 24 a jihar, biyo bayan fasa Ma’adanar ajiye …

Kannywood, Labarai

Yan Kannywood Sun Kadu Kan Mutuwar Auren Hafsat Idris Da Zahra’u Shata

Posted onJuly 30, 2023July 30, 2023

Wasu ‘ya’yan masanaantar finafinai ta Kannywood sun bayyana damuwa kan mutuwar aurarraki biyu – na tsofaffin jarumai Hafsat Idris da Zahra’u Shata. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Bokan Da Aka Sace Ya Fadi Dalilin Kin Ɓacewa Lokacin Da Aka Zo Kama Shi

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Wani fitaccen boka da ake kira Akwa Okuko Tiwara Aki a Jihar Anambra, ya bayyana dalilan da suka sa ya kasa ɓacewa a lokacin da …

Posts pagination

‹ 1 … 138 139 140 141 142 … 261 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab