Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Sports
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Faransa Ta Magantu kan Juyin Mulkin Nijar Ta Kuma Dakatar Da Tallafin Da Take Basu

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Faransa ta dakatar da ilahirin gudummawar ci gaban kasa da cike gibin kasafin kudi da take bai wa Jamhuriyyar Nijar. Alfijir Labarai ta rawaito wannan …

Labarai

Bokan Da Akayi Garkuwa Da Shi Ya Shaki Iskar Yanci

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Rundunar ƴan sandan jihar Anambra ta tabbatar da sakin wani shahararren bokan nan mai suna Chukwudozie Nwangwu wanda aka fi sani da “Akwa Okuko Tiwaraki” …

Labarai

Hukumar (PCACC) Ta Kano Ta Kama Mutan 8, Ta Kuma Fara Bincikar Ɓatan N4bn A KASCO

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Hukumar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta ce ta fara binciken batan kudaden gwamnati sama da Naira biliyan …

Labarai

Tarayyar Afirka Ta Bawa Sojojin Nijar Wa’adin Kwana 15 Su Mika Mulki

Posted onJuly 29, 2023July 29, 2023

Kungiyar Tarayyar Afirka ta umarci sojojin Nijar su “koma bariki kuma su dawo da gwamnatin tsarin mulki” nan da kwana 15 kwanaki kadan bayan sun …

Labarai

An Kama Wasu Barayin Wayoyin Lantarki Na Ƙarƙashin Kasa Su 3, A Filin Jirgin Sama – FAAN

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Hukumar kula da filayen jiragen sama ta Najeriya (FAAN) ta ce jami’an tsaro sun kama wasu mutane uku da ake zargin barayin wayoyin lantarki na …

Labarai

Buhari Ya Bawa Shugaba Tinubu Shawara Akan Juyin Mulkin Nijar

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Tsohon Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana juyin mulkin da aka yi a Jamhuriyar Nijar a matsayin abin da ya fi daukar hankali a ‘yan …

Kannywood, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Soke Lasisin Masana’antar Kannywood Da Gidajen Gala

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Gwamnatin jihar Kano ta soke lasisin masana’antar Kannywood da gidajen Gala a fadin jihar Alfijir Labarai ta rawaito shugaban hukumar tace fina-finai da ɗab’i ta …

Labarai

Sabon Shugaban Nijar Abdourahamane Tchiani Ya Bayyana Kansa Bayan Juyin Mulkin

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Shugaban rundunar da ke tsaron shugaban Jamhuriyar Nijar Janar Abdourahamane Tchiani, a ayyana kansa a matsayi sabon shugaban kasar. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban rundunar …

Labarai

Majalisar Dattawa A Nijeriya Ta Saka Ranar Tantance Ministoci

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Majalisar dattawan Najeriya ta ce zata fara tantance mimistoci 28 da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aike mata da sunayen su. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Gargadi: Hukumar CAC Zata Rufe Wasu kamfanoni 100,000 A Najeriya

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Hukumar kula da harkokin kasuwanci ta ce za ta rufe kamfanoni 100,000 da suka gaza gabatar da kudaden shiga na shekara. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai

Tinubu Ya Bayyana Lokacin Da Za’a Saurari Sunayen Ministoci Kashi Na Biyu

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Sauran sunayen, ba a tabbatar da adadin su nawa ne ba, mai yiwuwa kimanin 12, watakila 13, za a mika wa majalisar a kwanaki masu …

DSS, Labarai

Hukumar DSS Ta Gayyaci Tsohon Ministan Sufuri Hadi Sirika

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta gayyaci tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, kan takaddamar jirgin saman Nigeria Air. Alfijir Labarai ta rawaito …

Gwamnatin Kano, Labarai

Babu Wata Kasa Da Za Ta Ci Gaba Ba Tare Da Samun Kwarewa ba – Mataimakin Gwamnan Kano

Posted onJuly 28, 2023July 28, 2023

Babu wata kasa daya da za ta ci gaba ba tare da sanin makamar aiki ba, musamman ta fuskar inganta harkar sa ido tare da …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Sake Bude Cibiyoyin Kasuwanci Guda 26 A Jihar

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Za a yi amfani da cibiyoyi yadda ya kamata wajen magance shaye-shayen miyagun kwayoyi da ‘yan daba, lamarin da ke da matukar damuwa ga mazauna …

Kano, Labarai

Dalilin Da Yasa Ba’a Tura Sunan Kowa Daga Jihar Kano Kan Ministoci Ba

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Yau aka tura sunayen mutane 28 da za a nada a matsayin ministocin kamar yadda kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya na 1999 ya bukata. Alfijir …

Labarai

Hambararren Shugaban Nijar Bazoum Ya Magantu Bayan Kwace Mulikinsa

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Hambararren shugaban Jamhuriyar Njiar Mohamed Bazoum ya yi amfani da kafar sada zumunta ta yanar gizo a yau alhamis tare da shan alwashin kare kimar …

Labarai

Rundunar Sojin Ƙasa Ta Nijar Ta Goyi Bayan Juyin-Mulkin Da Ka Yi

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Rundunar sojojin ƙasa Nijar a ranar Alhamis ta bayyana goyon bayan juyin mulkin da sojoji masu tsaron fadar shugaban kasar suka yi, in da ta …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Sunayen Wadanda Aka Nada Ministocin Tinubu

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Bayan dogon jiran da ‘yan Najeriya suka yi, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, a ranar Alhamis, ya gabatar da jerin sunayen ministocin Tinubu …

Labarai

Ibtila’i! Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mata 23 A Zamfara

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mata ashirin da uku a gundumar Damaga da ke karamar hukumar Maradun ta jihar …

Labarai

An Yiwa Lai Mohammed Sabon Mukami A Majalisar Dinkin Duniya

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Tsohon ministan Buhari, Alhaji Lai Mohammed, ya sami sabon aiki da majalisar dinkin duniya, in da sakataren na majalisar kan harkokin yawon bude ido “United Nations …

Posts pagination

‹ 1 … 139 140 141 142 143 … 261 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab