Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnatin Kano Ta Sake Bude Cibiyoyin Kasuwanci Guda 26 A Jihar

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Za a yi amfani da cibiyoyi yadda ya kamata wajen magance shaye-shayen miyagun kwayoyi da ‘yan daba, lamarin da ke da matukar damuwa ga mazauna …

Kano, Labarai

Dalilin Da Yasa Ba’a Tura Sunan Kowa Daga Jihar Kano Kan Ministoci Ba

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Yau aka tura sunayen mutane 28 da za a nada a matsayin ministocin kamar yadda kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya na 1999 ya bukata. Alfijir …

Labarai

Hambararren Shugaban Nijar Bazoum Ya Magantu Bayan Kwace Mulikinsa

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Hambararren shugaban Jamhuriyar Njiar Mohamed Bazoum ya yi amfani da kafar sada zumunta ta yanar gizo a yau alhamis tare da shan alwashin kare kimar …

Labarai

Rundunar Sojin Ƙasa Ta Nijar Ta Goyi Bayan Juyin-Mulkin Da Ka Yi

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Rundunar sojojin ƙasa Nijar a ranar Alhamis ta bayyana goyon bayan juyin mulkin da sojoji masu tsaron fadar shugaban kasar suka yi, in da ta …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Sunayen Wadanda Aka Nada Ministocin Tinubu

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Bayan dogon jiran da ‘yan Najeriya suka yi, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, a ranar Alhamis, ya gabatar da jerin sunayen ministocin Tinubu …

Labarai

Ibtila’i! Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mata 23 A Zamfara

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mata ashirin da uku a gundumar Damaga da ke karamar hukumar Maradun ta jihar …

Labarai

An Yiwa Lai Mohammed Sabon Mukami A Majalisar Dinkin Duniya

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

Tsohon ministan Buhari, Alhaji Lai Mohammed, ya sami sabon aiki da majalisar dinkin duniya, in da sakataren na majalisar kan harkokin yawon bude ido “United Nations …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Juyin Mulki Ya Tabbata A Jamhuriyar Nijar

Posted onJuly 27, 2023July 27, 2023

A dazu-dazun nan wasu sojojin Nijar sun karanta sanarwa a kafar Talabijin din kasa RTN, tare da tattabar da kifar da gwamnatin Bazum A sanarwar …

Labarai

Ibtila’i! Wata Sabuwar Amarya Ta Yankewa Angonta Mazakuta (Al Aurarsa)

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Rundunar ƴansanda a jihar Katsina, ta tabbatar da cafke wata amarya mai suna Tinene Isa, bisa zargin yanke mazakutar angonta. Alfijir Labarai ta rawaito Jami’in …

Labarai, NLC

Ƙungiyar Ƙwadago A Nijeriya Zata Fara Gangamin Yajin Aiki Ranar Laraba

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Ƙungiyar kwadago ta ƙasa (NLC) ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin kwana 7 ta sauya tsare-tsaren da suka jefa talakawa cikin halin ƙaƙanikayi. Alfijir Labarai …

Labarai

Shugaba Tinubu Ya Magantu Kan Yunƙurin Juyin Mulki A Jamhuriyar Nijar

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Shugaba Bola Tinubu ya bayyana a matsayin abin da ba za a amince da shi ba, yunkurin juyin mulkin da aka yi a jamhuriyar Nijar …

Labarai

Ƴan Sanda Sun Cafke Matasa 3 da Zargin Yi Wa ‘Yar Shekara 15 Fyade

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama wasu matasa uku da ake zargi da yi wa wata yarinya ‘yar shekara 15 fyade a jihar Adamawa. Alfijir …

Labarai

Rigar kariyar Ganduje Ta Tube Tun 29 Ga Mayu, Falana Ya Shaidawa Kotu

Posted onJuly 26, 2023July 26, 2023

Lauyan nan mai fafutukar ƴancin ɗan adam, Femi Falana, ya shaidawa Babbar Kotun Tarayya a Kano cewa rigar kariyar da ke jikin tsohon gwamnan Kano, …

Kano, Labarai

Yadda Kansiloli Suka Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma A Kano

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

An dakatar da shugaban karamar hukumar Nassarawa, a jihar Kano Hon. Auwalu Lawan Shu’aibu daga aiki har zuwa wani lokaci. Alfijir Labarai ta rawaito dakatar …

DSS, Labarai

DSS ta Sake Damke Dakataccen Gwamnan Bankin Najeriya Emefiele

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Jami’an hukumar tsaron farin kaya DSS sun sake cafke dakataccen gwamnan CBN, Godwin Emefiele bayan karkare zaman Kotu. Bayan arangama da jami’an hukumar gidan gyaran …

Labarai, Zamfara

Za’a Karrama Matar Da Ta Tsinci Makudan Kudade A Kasa Mai Tsarki – Amirul Hajji

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Amirul hajji na Jihar Zamfara, Alhaji Musa mallaha ya bayyana cewa gwamnatin Jihar Zamfara zata Karrama hajiya A’isha Ibrahim Nahuce wadda …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Talata

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Talata a Kasuwar Wapa Siya = 858 / Siyarwa …

Labarai, NDLEA

NDLEA Ta Kwace Tabar Wiwi Mai Nauyin Kilogiram 1,500 A Jihar Kano

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

“Muna ci gaba da taka-tsan-tsan tare da sadaukar da kai wajen tabbatar da doka da kuma kare al’ummar jihar Kano.” Alfijir Labarai ta rawaito a …

Labarai

Kotu Ta Bada Godwin Emefiele Kan Naira Miliyan 20

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Wata babbar kotu da ke zamanta a jihar Legas ta bayar da belin Godwin Emefiele, dakataccen gwamnan babban bankin Najeriya CBN a kan kudi naira …

Labarai

Rundunar Ƴan Sandan Najeriya Ta Yi Amai Ta Lashe

Posted onJuly 25, 2023July 25, 2023

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ba gudu ba ja da baya a yunkurin da ta ke yi na janye “yan sanda da ke ba …

Posts pagination

‹ 1 … 136 137 138 139 140 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab