Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Wata Sabuwa! Ƴan bindiga Sun Sace Wani Kasurgumin Boka

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wani shahararren boka ɗan asalin jihar Anambra, mai suna Chinedu Nwangwu a ɗaya daga …

Labarai

An Kama Wasu ‘Yan Bindiga 2 da Ake Zarginsu Da Shirin Ta Da Bam A Gidan Atiku

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar da cafke wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne a yunkurin su kai mummunan hari …

Labarai

Wasu Dalibai Sun Ragargaza Wani Malami Kan Hana Su Satar Jarrabawa

Posted onJuly 24, 2023July 24, 2023

Akalla wasu dalibai 10 ne aka samu rahoton sun lakada wa malaminsu dukan kawo wuka, saboda hana su satar jarrabawa a Jihar Ogun. Rahotanni na …

Labarai

Yadda ’Yar Shekara 3 Ta Zama Miloniya Daga Zuwa Sayen Burodi

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

Masu iya magana sun ce ‘Dare daya Allah kan yi Bature”kamar yadda hakan ta faru ga wata ’yar karamar yarinya da ta je sayen burodi …

Labarai

Sunayen Ministoci Da Za’a a Saki Za Su Girgiza Yawancin Yan Najeriya – Majiya

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

“Za a bayyana jerin sunayen wadanda aka nada a wannan makon, kuma zan iya gaya muku cewa bayanan za su girgiza ‘yan Najeriya da dama. …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Za Tayi Watandar Naira biliyan 907 Ga Gwamnonin Kasar

Posted onJuly 23, 2023July 23, 2023

Gwamnatin Tarayya za ta yi wa kan ta, jihohi da ƙananan hukumomi watandar Naira biliyan 907. Alfijir Labarai ta rawaito hakan ya biyo bayan cire …

Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya N2m Ga Mutanen Da Aka yi Yunkurin Rugujewa Gidaje

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta umurci gwamnatin jihar da sauran wadanda aka yi ƙara, su biya wasu mazauna unguwar Salanta, kudi naira …

Labarai

Shari ar Bidiyon Dala Da Akewa Ganduje Ta Dauki Wani Sabon Salo A Kano

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Hukumar Karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano, ta ce fitaccen lauyan nan dan rajin kare hakkin bil’adama, Femi Falana …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Juma’a

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa Siya = 855/ Siyarwa = …

Labarai

Wata Sabuwa: Gwamna Ya Kori Wasu Sarakunan Gargajiya Guda Shida

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Hukumar ma’aikata ta karamar hukumar ta amince da korar wasu sarakunan gargajiya guda shida Alfijir Labarai ta rawaito gwamnatin …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Shugabannin Makarantu Uku (Principals)

Posted onJuly 21, 2023July 21, 2023

Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da umarnin dakatar da wasu shugabannin makarantun Sakandare uku nan take saboda sun kasa aiki. Alfijir Labarai ta rawaito Makarantun …

Labarai

Sarkin Kano Ya Bukaci Hakimai Da Dagatai Da Masu Unguwanni Su Marawa Yunkurin Hukumar Tsaro Baya

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci Hakimai da dagatai da masu unguwarni su marawa yunkurin Hukumar tsaro ta cikin al’umma baya …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa: Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Mayar Da Martani Kan Murabus Din Alkalin Kotun daukaka

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta musanta rahotannin da ke cewa wani mamba a kwamitin mutum biyar na kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa, …

Labarai

Najeriya Ta Samu Tallafin Dala Miliyan 9 Don Yin Allurar Riga Kafin COVID-19

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Najeriya ta samu tallafin CAD9.3 miliyan daga kungiyar Global Initiative for Vaccine Equity (CanGIVE) don bunkasa isar da allurar rigakafin COVID-19 da karfafa tsarin kiwon …

Labarai

Gwamnan Kano Ya Sake Naɗa Shugabannin Wasu Ma’aikatun Lafiya

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Gwamnan jihar kano Abba Kabir ya sake nadin shugabannin wasu ma’aikatu da Hukumomin lafiya a jihar. Alfijir Labarai ta rawaito hakan na kunshe ne cikin …

Labarai

Wani Ɗan Kato Da Gora Ya Auri Wata Baturiya Da Su Ka Hadu A Shafin Sada Zumunta

Posted onJuly 20, 2023July 20, 2023

Wani matashi mai suna Hamman Joda Isa ya auri wata baturiya da a ke kira Diana Maria Lugunborg, an dai sha shagalin bikin masoyan ne …

Labarai

Tinubu Ya Aikawa Majalisa Sunayen Waɗanda Yake Neman Naɗawa Ƙarin Mukamai

Posted onJuly 19, 2023July 19, 2023

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya rubutawa majalisar dattawa wasikar neman amincewar wasu mambobin kwamitin gudanarwa na hukumar raya arewa maso gabas. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai

Tinubu Ya Ba Da Umarni  Sake Nazari Kan Shirin Tallafin N8,000

Posted onJuly 19, 2023July 19, 2023

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci da a yi duban tsanaki kan batun baiwa ‘yan kasar mutum miliyan 12 tallafin naira dubu takwas kowanne a …

Business, Labarai

Kamfanin Man Jirgin Sama , Octavus Ya Musanta Zargin Siyarwa Max Air Gurbataccen Mai

Posted onJuly 19, 2023July 19, 2023

Octavus Petroleum Limited ya musanta zargin da ake yi masa na sayar da gurbataccen man jirgi ga kamfanin sufurin jiragen na Max Air Limited. Alfijir …

Gwamnatin Kano, Labarai

Gwamnan Kano Ya Ayyana Hutun Sabuwar Shekarar Musulunci Ta 1445

Posted onJuly 18, 2023July 18, 2023

Sarkin Musulmi, kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci, Muhammad Sa’ad Abubakar, ya ayyana Larabar a matsayin ranar daya ga watan Almuharram na sabuwar …

Posts pagination

‹ 1 … 137 138 139 140 141 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab