Wasu mutane wadanda ba a san ko su waye ba sun farfasa motar da tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa Muhammad, take amfani da ita wajen zuwa …
Wasu mutane wadanda ba a san ko su waye ba sun farfasa motar da tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa Muhammad, take amfani da ita wajen zuwa …
Wannan na zuwa ne bayan da kasar ta kafa wani tarihi a fannin ilimin jami’o’i in da 24 suka samu gurbi a jerin manyan jami’o’in …
Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya (DSS) ta saki wani manomi ɗan asalin Jihar Kaduna, tare da wanke shi daga zargin alaƙa da ƙungiyar Boko …
Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta yi aiki tukuru domin tabbatar da nasarar Shugaba Bola Tinubu da jam’iyyar APC a …
Ministan harkokin cikin gida, Dakta Olubunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa tsarin tantance bayanan ’yan ƙasa na Hukumar NIMC ya taimaka wajen cafke wasu mutane bakwai …
Editor Mahalarta taron ASCON anan kano sun yaba da yadda masu ruwa da tsaki na Hukumar ASCON bisa zakulo ƙwararru kuma gogaggun masana domin horas …
Wasu ’yan bindiga sun ƙone wata makarantar firamare da ke garin Dekara a Ƙaramar Hukumar Borgu ta Jihar Neja, duk da cewa sun karɓi harajin …
Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta’annati (EFCC) ta bayyana cewa tun kafin gwamnatin Amurka ta kakaba takunkumi kan wani mai sana’ar canjin …
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman kafa rundunar ‘yansandan jihohi a fadin ƙasar. Sanatoci sun amince da …
Ma’aikatar Albarkatun Ruwa, Muhalli da Sauyin Yanayi ta jihar Kano ta dakatar da manajan tsarin ruwa na yankin Thomas da Ghari. Kwamishinan Ma’aikatar Albarkatun Ruwa, …
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi murabus daga mukaminsa, yana mai cewa matsalolin …
Ofishin Jakadancin Masarautar Saudiyya da ke Abuja, ta hannun Cibiyar Agaji da Tallafin Jinƙai ta Sarki Salman (KSrelief), tare da haɗin gwiwar Hukumar Ba da …
By Tijjani Sarki Recent calls for the reappointment of Hon. Muhammad Garba as Commissioner for Information and Internal Affairs has sparked debate in Kano State. …
Ministan Harkokin Wajen Iran ya jinjina wa sabon ci-gaba da aka samu a tattaunawar Switzerlan, yana nuni da sabbin matakan tsagaita wuta a Lebanon, yayin …
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Jami’a ta Najeriya (JAMB), tare da umarnin Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya, ta sanar da dakatar da karɓar sabbin ɗalibai a shirye-shiryen …
Masu Ruwa da Tsaki na Jam’iyyar PRP na shiyyar Arewa maso Yamma ya zargi Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ƙoƙarin mallake tikitin takarar jam’iyyun siyasa …
Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida, Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya, ya kalubalanci AVM Ibrahim Umar (ritaya), tsohon Kwamishinan Harkokin Tsaro na Cikin Gida da …
Sojojin sun gamu da ajalinsu a hanyarsu ta zuwa kai wa al’ummar Bargaja dauki sakamakon harin da ’yan ta’adda suka kai a cikin talatainin dare… …
Dakarun rundunar Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 22 da aka sace tare da dakile wasu yunkurin garkuwa da mutane a kananan hukumomin Sabon Birni …