Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
FB IMG 1782140591670
Current Affairs English

FGC Old Students Files Federal High Court Suit To Stop The Unlawful Conversion Of Land Into Private Estate

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026
IMG 20260622 WA0381
Kano Labarai

Let The Records Speak: Comrade Mohammed Garba, Comrade Waiya And The Future of Kano’s Information Ministry

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026
IMG 093116 22626 1782117100613
Labarai

Amurka da Iran sun kammala tattaunawa a matakin ƙoli a Switzerland, a cewar masu shiga tsakani

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026

LATEST POSTS

FB IMG 1782140591670

FGC Old Students Files Federal High Court Suit To Stop The Unlawful Conversion Of Land Into Private Estate

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Current Affairs, English
IMG 20260622 WA0381

Let The Records Speak: Comrade Mohammed Garba, Comrade Waiya And The Future of Kano’s Information Ministry

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Kano, Labarai
IMG 093116 22626 1782117100613

Amurka da Iran sun kammala tattaunawa a matakin ƙoli a Switzerland, a cewar masu shiga tsakani

Posted onJune 22, 2026June 22, 2026 Labarai
FB IMG 1782068342445

JAMB Ta Soke Shirye-shiryen Digiri na Haɗin Gwiwa a Kwalejojin Ilimi

Posted onJune 21, 2026June 21, 2026 Labarai
Labarai

Irin Illolin Da Takunkumin ECOWAS Ya Fi Yiwa Al’ummar Najeriya Musamman Masu Iyaka Da Nijar

Muna rokon gwamnati da ta gaggauta samar wa ‘yan Najeriya sauki akan matsanancin tsadar abinci da ake fama dashi a kasa Alfijir Labarai ta rawaito …

By Musa Bestseller
Posted onAugust 28, 2023August 28, 2023
Kano, Labarai

Ƴan bindiga Sun Sace Jami’in Alhazai A Kano

Posted onAugust 27, 2023August 27, 2023

Wasu yan bindiga sun yi awon-gaba da Sagiru Umar Kofa, jami’in alhazai na ƙaramar hukumar Bebeji a jihar Kano. Alfijir Labarai ta rawaito ƴan bindiga …

Labarai

Ya kamata Tinubu Ya Bayyanawa Ƴan Najeriya Yadda Yayi Digiri Ba Tare Da Yaje Firamare Da Sakandare Ba – Atiku

Posted onAugust 27, 2023August 27, 2023

Kuna so ku tambayiTinubu yadda ya samu wannan nasarar domin mu koya daga hazakarsa. Alfijir Labarai ta rawaito Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, …

Labarai

Mutane 2, Sun Mutu 56 Suka Jikkata A Wata Mummunar Fashewar Iskar Gas

Posted onAugust 27, 2023August 27, 2023

Galibin wadanda suka jikkata ‘yan kwana-kwana ne da suka garzaya tashar domin kashe gobarar daga fashewar farko kafin ta biyun ta faru. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Ta’addanci! Wani Mutum Ya Harbe Bakaken Fata A Kasar Amurka

Posted onAugust 27, 2023August 27, 2023

Ana yawan samun kisan mutane ta hanyar amfani da bindiga a Amurka. Alfijir Labarai ta rawaito wani mutum farar fata dauke da wata bindiga mai …

Labarai

Ranar Hausa Kalubalen Da Harshen Hausa Ke Fuskanta A Shafukan Sada Zumunta

Posted onAugust 27, 2023August 27, 2023

Harshen Hausa yana cikin manyan harsunan duniya da suke samun ci-gaba a fannonin fasahar zamani. Amma yana fuskantar rashin hanzari wajen samun karbuwa a sabbin …

Kannywood, Labarai

Hukumar Tace Fina-finai Ta Garkame Ofishin Mawakin APC A Kano

Posted onAugust 27, 2023August 27, 2023

Hukumar ta garƙame ofishin mawakin siyasar tare da yin awon gaba da kayan aikinsa. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar tace fina-finai da dab’i ta Jihar …

Labarai

Gudun Katse Musu Tallafin Daula Malamai Sun Ki Gayawa Tinubu Gaskiya – In Ji Mahdi Shehu

Posted onAugust 27, 2023August 27, 2023

kamar yadda suka je Nijar suka bayar da shawarar kar ayi yaƙi, yana kira garesu da su je fadar shugaban ƙasa Bola Tinubu su faɗa …

Labarai, NYSC

Minista Hannatu Musawa Ka Iya Rasa Mukaminta A Wata Sa’insa Da Hukumar NYSC

Posted onAugust 27, 2023August 27, 2023

Hukumar ƴan yi wa ƙasa hidima (NYSC) ta tabbatar da cewa ministar fasaha, al’adu da tattalin arziƙin fikira, yanzu take yin bautar ƙasa. Alfijir Labarai …

APC, Labarai

APC Za Ta Yi Taron Addu’a Don Neman Nasara A Kotu A Kano

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

Shugabannin jam’iyyar APC na Kano karkashin jagorancin Abdullahi Abbas sun umarci al’ummar Kano da ‘ya’yanta na mazabun 484 da ke Kano da su gudanar da …

Labarai

Ana Wata! An Umarci Sojojin Nijar Su Yi Shirin ko Ta Kwana

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

Umarnin zai bai wa sojojin damar mayar da martani kan ko wane irin hari a cikin gaggawa. Alfijir Labarai ta rawaito Sojojin da suka yi …

Labarai

Jamhuriyyar Nijar Ta Kuma Musanta Korar Jakadiyar Nijeriya Daga Ƙasar

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

Alfijir Labarai ta rawaito Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwar da sojojin juyin mulki Jamhuriyar Nijar din suka fitar. Domin Samun sauran shirye shiryenmu, …

Labarai

Hukumar EFCC Da CCB Sun Gayyaci Muhyi Magaji Rimin Gado

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

Hukumar na binciken wani lamari da bukatar samun wasu bayanai daga ofishinku wanda ya zama wajibi. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar Yaki da Masu yi …

Labarai

AROGMA da NNPCL za su haɗa hannu don bunƙasa fannin Iskar Gas A Nijeriya

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

‘ Ƙungiyar Dillalan Fetur Da Iskar Gas Ta Arewacin Najeriya, Ta Sha Alwashin Haɗa Hannu Da Kamfanin NNPCL Da Masu zuba Jari Na Ƙasashen Waje …

Labarai

Wata Ƴar Sanda Ta Harbe Kanta Da Kanta Har Lahira

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

A ranar Juma’a ne wata yar sanda ta harbe kanta har lahira a ofishin ‘yan sanda na Kiandutu da ke Thika. Alfijir Labarai ta rawaito …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Ke Ciki A kasuwar Canji Yau Asabar

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Asabar a Kasuwar Wapa Siya = 908 / Siyarwa …

Labarai

Jamhuriyyar Nijar Ta Fatattaki Jakadun Najeriya Da Na Jamus Daga  kasarta

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

Wannan dai shi ne dalilin da ma’aikatar ta bayar kan korar takwaransu na kasar Faransa, Sylvain Itte. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin Sojin Nijar ta …

EFCC, Labarai

Hukumar EFCC Ta Cafke Wasu Ƴan Yahoo 23 A Jihar Sokoto

Posted onAugust 26, 2023August 26, 2023

Jami’an hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya (EFCC) sun kama wasu matasa 23 bisa zargin zambatar mutane ta intanet da …

Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Za Mu Fara Tattara Bayanan Talakawan Nijeriya Domin Raba Musu Tallafi – Betta Edu

Posted onAugust 25, 2023August 25, 2023

Ministar harkokin jin-ƙai da kawar da talauci ta Najeriya, Betta Edu ta ce gwamnatin ƙasar za ta yi aiki kafaɗa-da-kafaɗa da gwamnonin jihohi, da ƙananan …

Labarai

Ibtila Ambaliya Ruwa Ta Kashe Mutum 32 A Nijar

Posted onAugust 25, 2023August 25, 2023

Kamfanin dillancin labaran Nijar ANP ya ce ambaliyar ruwa ta kashe mutum 32 cikin watannin baya-bayan nan. Alfijir Labarai ta rawaito Yankin Tahoua da ke …

Posts pagination

‹ 1 … 232 233 234 235 236 … 364 ›
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab