Kotun sauraron korafin zabe ta soke zaben Hon Mukhtar Yarima a matsayin Dan majalisar tarayya mai wakiltar Tarauni. Alfijir Labarai ta rawaito Kotun mai Alkalai …
Kotun sauraron korafin zabe ta soke zaben Hon Mukhtar Yarima a matsayin Dan majalisar tarayya mai wakiltar Tarauni. Alfijir Labarai ta rawaito Kotun mai Alkalai …
Daga Aminu Bala Madobi Jagororin juyin mulki a Jamhuriyar Nijar sun nada sabbin ministoci a sabuwar gwamnati. Alfijir Labarai ta rawaito cikin wata doka da …
Rundunar ‘yan sanda ta sanar da kama wani da ake zargin mai safarar kananan yara, Obinna Ibe, da laifin yin garkuwa da wasu ‘yan mata …
Bayan Ibtila’in tsadar man fetur da ya saka al’umma a gaba, jama’a suka koma yin amfani da iskar gas, kamar yadda ‘yan kasuwa suka nuna …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu wajen kisan wani dan sanda a kauyen Konkiyel da ke …
Gobara ta kone wani dakin ajiyar kaya a wani bene mai hawa uku da ke lamba 64 Venn Road a Onitsha. Alfijir Labarai ta rawaito …
Jam’iyyar NNPP ta kasa ta gargadi Shugaban jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje da cewa hawainiyarsa ta kiyayi ramar dan takararsu na Shugaban Kasa …
Sojoji sun samu nasarar karbo mutane 9 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su tare da ƙwato kuɗaɗe da makamai a ƙauyen Gadazaima na …
Kamfanin ya kuma dakatar da dukkan ma’aikatansa, inda ya tura su hutun dole ba tare da albashi ba. Alfijir Labarai ta rawaito Wata daya bayan …
Shugaban majalisar dattawan ya nada shugabannin kwamitocin ne bayan majalisar ta amince da nadin ministoci 45 daga cikin 48 a zaman majalisar na ranar. Alfijir …
Majalisar ta ce tana jiran rahoton jami’an tsaro a kan El-Rufai da wasu kafin tabbatar da su a matsayin ministoci. Alfijir Labarai ta rawaito Majalisar …
Hukumar shirya jarrabawar Afrika ta yamma WAEC, ta fitar da sakamakon jarabawar kammala makarantun sakandare ta yammacin Afrika ta 2023 (WASSCE). Alfijir Labarai ta rawaito …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa Siya = 888 / Siyarwa …
Hukumar kula da Jami’ar Maryam Abacha American University ta Nijeriya ta sanya wa ginin makarantar koyon karatun lauya sunan matar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu …
Uwargidan shugaban kasa Oluremi Tinubu, ta sauya sunan babban dakin taron ‘Maryam Babangida National Centre for Women Development’ zuwa sunan Dr. Maryam Abacha, matar tsohon …
An kira taron ne domin jin ta bakin Gwamnonin Arewa ganin cewa wa’adin kwanaki bakwai na sojoji na mayar da shugaban da aka hambare ya …
Ya zama wajibi su ma shugabannin hukumomin tsaron kasashen su yi aiki tare domin aiwatar da kudirorin da aka amince da su. Gwamnatin Najeriya ta …
Kungiyar Dillalan Man Fetur Da Iskar Gas Ta Arewa ta bukaci daukacin mambobinta da su gaggauta mika bayanansu na shekara ga hukumar CAC. Alfijir Labarai …