Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ceci rayuka 45 da dukiyoyin da kudinsu ya kai Naira miliyan 285.6 a cikin gobara …
Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ceci rayuka 45 da dukiyoyin da kudinsu ya kai Naira miliyan 285.6 a cikin gobara …
Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sanda a jihar Katsina ta ƙaryata wani faifan bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta na yanar gizo da …
Daga Aminu Bala Madobi. Alfijr ta rawaito wani boka a kasar Burkina Faso Mai suna Sékou Traoré ya yi kaca kaca da kayan bokancin sa …
Alfijr ta rawaito Cibiyar Yaki da Cututtuka ta Najeriya, NCDC, ta bayyana barkewar annobar cutar amai-da-gudawa a jihohi shida da su ka haɗa da Cross …
Alfijr ta rawaito an sanya dokar hana fita ta sa’o’i 24 a Sabon Garin Nasarawa-Tirkaniya a karamar Hukumar Chikun. Hakan na kunshe ne cikin wata …
Alfijr ta rawaito Shahararriyar jarumar Nollywood Jaruma Mercy Aigbe ta bayyana cewa ta musulunta yayin da ta bayyana sunanta na Musulunci a wata lacca/ addu’o’i …
Alfijr ta rawaito Ɗan Majalisar ya ya bayyana cewar, hankalina ya karkata ga wani shafin Twitter na bogi wanda ke yaɗa labaran ƙarya da sunana, …
Alfijr ta rawaito Kwamishinan yaɗa labaran Kano Malam Muhammad Garba ya fitar da wata sanarwa, ya ce Kwamitin na ƙarƙashin shugabancin Sakataren Gwamnatin Kano Alhaji …
Alfijr ta rawaito ƴan bindiga sun sace ɗalibai mata guda biyu a jami’ar tarayya da ke Gusau a jihar Zamfara, arewa maso yammacin Najeriya. Rahotonni …
Alfijr ta rawaito Ma’aikatar Harkokin Hajji da Ummara ta ƙasar Saudiyya ta shawarci alhazai da ke shirin zuwa ibadar Ummara da kada su taho da …
Alfijr ta rawaito Farfesa Rufa’i Ahmed Alkali ya ajiye mukaminsa na shugaban jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP). Murabus din nasa na zuwa ne bayan …
Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci taron addu’oi na musamman domin cikar zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu …
Alfijr ta rawaito Jam’iyyar APC ta umurci tawagar lauyoyinta da ta nemi a yi mata gyara a kan ayyana dan takarar gwamna kuma zababben gwamnan …
Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce zasu ƙalubalanci sakamakon zaben gwamnan Kano a kotun sauraren kararrakin zabe. Ya …
Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta yi kira ga Engr. Abba Kabir Yusuf wanda Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana …
Alfijr ta rawaito Gwamna Matawalle yace ya fadi zaɓe ne saboda wannan Ƙara da suka shigar da gwamnatin tarayya, inda Uba Sani yasha da ƙyar …
Alfijr ta rawaito mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Likkafar wasu Hakimansa da kuma nada wasu sababbi. Wannan na kunshe a …
Alfijr ta rawaito Jami’an sanda sun kama wasu mabiya kungiyar Shi’a (IMN) 19 da laifin kawo cikas da tayar da tarzoma, da kuma jerin gwano …
Alfijr ta rawaitoi dan kasar China mai suna Frank Geng Quangrong mai shekaru 47, a yau Alhamis ya tabbatarw wata babbar kotu a Kano cewa …