Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Fire Service, Labarai

Hukumar Kashe Gobara Ta Kano Ta Ceto Rayuka 45 Da Miliyoyin Dukiya

Posted onApril 4, 2023April 4, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ceci rayuka 45 da dukiyoyin da kudinsu ya kai Naira miliyan 285.6 a cikin gobara …

Katsina, Labarai

Ɓullar Baƙin Halittu A Katsina Shifcin Gizo Ne — Ƴansanda

Posted onApril 4, 2023April 4, 2023

Alfijr ta rawaito Rundunar ƴan sanda a jihar Katsina ta ƙaryata wani faifan bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta na yanar gizo da …

Labarai

Boka Ya Ragargaje Kayan Bokancin Sa Tare Da Musulunta

Posted onApril 4, 2023April 4, 2023

Daga Aminu Bala Madobi. Alfijr ta rawaito wani boka a kasar Burkina Faso Mai suna Sékou Traoré ya yi kaca kaca da kayan bokancin sa …

Labarai

Mutane 447 Ne Suka Kamu Da Cutar Amai Da Gudawa A Jihohi 6 – NCDC

Posted onApril 3, 2023April 3, 2023

Alfijr ta rawaito Cibiyar Yaki da Cututtuka ta Najeriya, NCDC, ta bayyana barkewar annobar cutar amai-da-gudawa a jihohi shida da su ka haɗa da Cross …

Gwamnatin Kaduna, Labarai

An Sanya Dokar Hana Fita A Jihar Kaduna A Yau Litinin

Posted onApril 3, 2023April 3, 2023

Alfijr ta rawaito an sanya dokar hana fita ta sa’o’i 24 a Sabon Garin Nasarawa-Tirkaniya a karamar Hukumar Chikun. Hakan na kunshe ne cikin wata …

Labarai

Shahararriyar Jarumar Nollywood Ta Karɓi Musulunci Cikin Ramadan

Posted onApril 3, 2023

Alfijr ta rawaito Shahararriyar jarumar Nollywood Jaruma Mercy Aigbe ta bayyana cewa ta musulunta yayin da ta bayyana sunanta na Musulunci a wata lacca/ addu’o’i …

Labarai

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Barranta Kansa Da Wani Shafin Twitter-Accounts

Posted onApril 3, 2023April 3, 2023

Alfijr ta rawaito Ɗan Majalisar ya ya bayyana cewar, hankalina ya karkata ga wani shafin Twitter na bogi wanda ke yaɗa labaran ƙarya da sunana, …

Gwamnatin Kano, Labarai

Ganduje Ya Kafa Kwamitin Miƙa Mulki Ga Zaɓaɓɓen Gwamnan Kano

Posted onApril 2, 2023

Alfijr ta rawaito Kwamishinan yaɗa labaran Kano Malam Muhammad Garba ya fitar da wata sanarwa, ya ce Kwamitin na ƙarƙashin shugabancin Sakataren Gwamnatin Kano Alhaji …

Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Wasu Ɗalibai Mata Biyu A Jami’ar Gusau

Posted onApril 2, 2023April 2, 2023

Alfijr ta rawaito ƴan bindiga sun sace ɗalibai mata guda biyu a jami’ar tarayya da ke Gusau a jihar Zamfara, arewa maso yammacin Najeriya. Rahotonni …

Labarai, Saudi Arabia

Ƙasar Saudiyya Ta Kafawa Alhazai Wasu Sharuddan Shiga Kasar

Posted onApril 2, 2023April 2, 2023

Alfijr ta rawaito Ma’aikatar Harkokin Hajji da Ummara ta ƙasar Saudiyya ta shawarci alhazai da ke shirin zuwa ibadar Ummara da kada su taho da …

Labarai

Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus Daga Mukaminsa

Posted onApril 2, 2023April 2, 2023

Alfijr ta rawaito Farfesa Rufa’i Ahmed Alkali ya ajiye mukaminsa na shugaban jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP). Murabus din nasa na zuwa ne bayan …

Labarai

Ganduje Ya Shirya Addu’o’i Ga Kano Kan Allah Ya Kare Ta Daga Muggun Nufi

Posted onApril 2, 2023April 2, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci taron addu’oi na musamman domin cikar zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu …

Gwamnatin Kano, Labarai

Jam’iyyar APC Ta Garzaya Kotu Kan Sakamakon Zaɓen Abba Gida Gida

Posted onApril 1, 2023April 1, 2023

Alfijr ta rawaito Jam’iyyar APC ta umurci tawagar lauyoyinta da ta nemi a yi mata gyara a kan ayyana dan takarar gwamna kuma zababben gwamnan …

Labarai

Mun Shirya Tsaf Domin Nasarar Abba Gida-gida Ta Wucin Gadi Ce – Ganduje

Posted onApril 1, 2023April 1, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce zasu ƙalubalanci sakamakon zaben gwamnan Kano a kotun sauraren kararrakin zabe.   Ya …

Labarai

Gwamnatin Kano Ta Mayarwa Da Abba Gida Gida Martani

Posted onMarch 31, 2023March 31, 2023

Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta yi kira ga Engr. Abba Kabir Yusuf wanda Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana …

Labarai, Zamfara

Maƙarƙashiya Aka Shirya Mana Nida El-Rufai da Ganduje – Matawalle

Posted onMarch 31, 2023March 31, 2023

Alfijr ta rawaito Gwamna Matawalle yace ya fadi zaɓe ne saboda wannan Ƙara da suka shigar da gwamnatin tarayya, inda Uba Sani yasha da ƙyar …

Labarai

Sarkin Kano Ya Daga Likkafar Wasu Hakimai Da Sabbin Naɗe-Naɗe

Posted onMarch 31, 2023March 31, 2023

Alfijr ta rawaito mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Likkafar wasu Hakimansa da kuma nada wasu sababbi. Wannan na kunshe a …

Labarai

Jami’an Ƴan Sanda Sun Kama Mabiya Shi’a 19 Da Suka Yi Zanga-Zanga A Abuja

Posted onMarch 31, 2023March 31, 2023

Alfijr ta rawaito Jami’an sanda sun kama wasu mabiya kungiyar Shi’a (IMN) 19 da laifin kawo cikas da tayar da tarzoma, da kuma jerin gwano …

Labarai

Yadda Ta Kasance A Shari’ar Ɗan China Kan Kisan Ummita A Kano

Posted onMarch 31, 2023March 31, 2023

Alfijr ta rawaitoi dan kasar China mai suna Frank Geng Quangrong mai shekaru 47, a yau Alhamis ya tabbatarw wata babbar kotu a Kano cewa …

Gwamnatin Kano, Labarai

Hukumar Alhazai Ta Kano Ta Bukaci Maniyyata Da Su Cika Wasu Kuɗaɗe

Posted onMarch 31, 2023March 31, 2023

Alfijr ta rawaito Hukumar Jin dadin Alhazai ta Jihar Kano ta yi kira ga maniyyata, musamman waɗanda su ka ajiye Naira miliyan 1.5 a matsayin …

Posts pagination

‹ 1 … 169 170 171 172 173 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab