Daga Aminu Bala Madobi Kungiyar Tarayyar Turai da Tarayyar Afirka sun bi sahun sauran mutane wajen nuna damuwa na tsare Bazoum din. Alfijir Labarai ta …
Daga Aminu Bala Madobi Kungiyar Tarayyar Turai da Tarayyar Afirka sun bi sahun sauran mutane wajen nuna damuwa na tsare Bazoum din. Alfijir Labarai ta …
Hukumar dake kula da bada agajin gaggawa ta Kasa (Nema) da hadin guiwar Gwamnatin Kano sun jagoranci rabon tallafi ga mutanen iftila’in ambaliyar ruwa ta …
Tattaunawa tsakanin shugaban juyin mulki na Nijar Janar Tiani da malaman addinin Musulunci na Nijeriya ta haifar da Da mai ido Alfijir Labarai ta rawaito …
Gwamnatin jihar Kano ta amince da gaggauta sauya babban sakatare na hukumar kula da ma’aikata, Mustapha Safiyanu Kabuga bisa zargin bugawa da sanya hannu kan …
El-Rufai dai na cikin mutane 48 da shugaban kasa Bola Tinubu ya aika wa majalisar dattawa, sai dai har yanzu majalisar ba ta wanke shi …
Gwamnatin jihar Kano ta soke lasisin duk wasu makarantu masu zaman kansu da ke aiki a jihar Alfijir Labarai ta rawaito Mai bai wa gwamna …
Wasu Masallata sun rasa rayukansu ta dalilin ruftawar wane sashe na ginin Babban Masallacin Kofar Fadar Sarkin Zazzau dake Zaria a yayin da suke gabatar …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Ta kuma ce za ta ci gaba da kai samame irin wuraren da kuma hukunta duk wanda aka samu da hannu. Alfijir Labarai ta rawaito …
Tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya janye sha’awar sa na kasancewa cikin majalisar ministocin shugaba Bola Tinubu. Alfijir Labarai ta rawaito majiyoyin daga fadar shugaban …
Mohamed Bazoum ya yi korafin cewa sojojin da suka yi masa juyin mulki sun tsare shi a wani wuri sannan suna tilasta masa cin busasshiyar …
Shugabannin ƙasashen Ecowas sun ba da umarni ga dakarun sojin ƙungiyar su ɗaura ɗamarar kai yaƙi Nijar, bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a …
Kafin sabon naɗin, Dr. Al-Sudais shi ne shugaban kula da harkokin masallatan biyu masu alfarma wanda daga bisani aka juya ta koma Babbar Hukumar kula …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Alhamis a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Kotun sauraron korafin zabe ta soke zaben Hon Mukhtar Yarima a matsayin Dan majalisar tarayya mai wakiltar Tarauni. Alfijir Labarai ta rawaito Kotun mai Alkalai …
Daga Aminu Bala Madobi Jagororin juyin mulki a Jamhuriyar Nijar sun nada sabbin ministoci a sabuwar gwamnati. Alfijir Labarai ta rawaito cikin wata doka da …
Rundunar ‘yan sanda ta sanar da kama wani da ake zargin mai safarar kananan yara, Obinna Ibe, da laifin yin garkuwa da wasu ‘yan mata …
Bayan Ibtila’in tsadar man fetur da ya saka al’umma a gaba, jama’a suka koma yin amfani da iskar gas, kamar yadda ‘yan kasuwa suka nuna …