Akalla gidaje 60 da kayayyaki na miliyoyin Nairori suka salwanta sakamakon wata ambaliya da ta mamaye Ƙananan Hukumomin Jihar Nasarawa guda biyu. Alfijir Labarai ta …
Akalla gidaje 60 da kayayyaki na miliyoyin Nairori suka salwanta sakamakon wata ambaliya da ta mamaye Ƙananan Hukumomin Jihar Nasarawa guda biyu. Alfijir Labarai ta …
Wata cibiyar bincike ta gwamnatin Saudiyya ta ƙaryata wani rahoto a wani faifan bidiyo da ya karaɗe shafukan sada zumunta, wanda ke cewa wani tsohon …
Bikin na ranar yancin Kai a bana yazo lokacin da kasar mu ke kan Wani kadami Mai muhimmanci game da batun makomar ta a fannonin …
Kotun ta kori karar da ɗan takarar jam’iyyar PDP, Saidu Umar ya shigar, inda yake kalubalantar sakamakon zaɓen ranar 18 ga watan Maris. Alfijir Labarai …
“Duk abin da ke faruwa a yanzu lokaci ne kawai kuma na san yadda muke tafiya, nan ba da jimawa ba za a kokari zai …
Shugaban ƙasar Nigeria, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya dawo gida Najeriya a daren jiya Jumu’a, bayan mako ɗaya ba a ji ɗuriyarsa ba. Tun ranar …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Babbar kotun Tarayya da ke zaman ta a Gyaɗi-gyaɗi a Kano ta umarci Gwamnatin jihar ta biya ƴan Kassuwar da ke da shaguna a filin …
Nuna murnar Maulidi duk yadda kayi, ko kayi taro, ko kayi sallah ko zikiri duk abu daya ne, mutukar ba a kaucewa hanya ba. Alfijir …
Ministar yawon bude ido ta Najeriya, Lola Ade-John, a halin yanzu tana kwance a wani asibitin Abuja, sakamakon wani abu da ake ganin kamar guba …
Wasu fusatattun matasa da ba a san ko suwaye ba, sun yi lakadawa fitacciyar matashiya ‘yar Tiktok din nan Murja Ibrahim Kunya dukan tsiya a …
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar hutu don bikin cikar Najeriya shekaru 63 da samun yancin kai. Alfijir Labarai ta rawaito Olubunmi Tunji-Ojo, a wata sanarwa …
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kona gidan Canice-Moore Nwachukwu, dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Orlu/Orsu/Oru ta gabas ta jihar Imo. Wata …
28 ga Satumba, 2023 BUDADDIYAR WASIKA ZUWA GA MAI GIRMA SHUGABAN KASA SANATA BOLA AHMED TINUBU GCFR, DAGA MAJALISAR MATASAN AREWA (MAJALISAR MATASAN AREWA) Yallabai, …
Allah ya yiwa manyan ƴaƴan marigayi Sharif Rabi’u Usman Baba Rasuwa, Sharif Fatihu Da Sharif Nafsu Sun rasu ne Sakamakon Haɗarin Jirgin Ruwa da ya …
Kotun tace za’a sake zabe a Gundumomi guda 7, da ke kananan hukumomi 4 na jihar Kaduna. Jam’iyyar PDP da Dan takararta na gwamna, Isah …
Gwamnatin tarayya ta ce rahoton cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai sanar da karin albashin ma’aikata a ranar murnar samun ‘yancin kai ba gaskiya bane. …
Ko Kotun Koli za ta karbi bayanan karatun Bola Tinubu na Jami’ar Jihar Chicago a matsayin shaida, bayan da kotun zabe ta Tsammani tayi hukunci …
Farfesa Aminu Mohammed Dorayi mashahurin masanin ilimi, dattijon arziki,kuma fitaccen a Jami’ar Ahmadu Bello Zariya (ABU) kuma farfesa a fannin Chemistry. Ya kasance tsohon shugaban …