Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Abuja, Labarai

Dalilin Maryam Shetty Sama Da Mutane 50 Sun Musulunta a Abuja

Posted onSeptember 25, 2023September 25, 2023

Mutanen waɗanda ke karatu a kwalejin Ilimi ta Zuba da Abuja, sun musulunta ne , biyo bayan jawabin karɓar Ƙaddara Da Su Ka Ji Maryam …

Faransa, Labarai

Faransa ta sanar da kwashe dakarunta da ma’aikatan jakadancinta daga Nijar

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ce kasarsa za ta janye jakadanta sannan ta kwashe dakarunta daga Jamhuriyar Nijar nan da watanni kadan masu zuwa, bayan …

Labarai

Gobarar Man Fetur Ta Hallaka Mutum 34 Wasu 20 Sun Jikkata

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

A kalla mutum 34 sun rasa rayukansu yayin da aka samu tashin wutar gobara a wani wajen ma’ajiyar Mai a Jamhuriyyar Benin yayin da wasu …

Labarai

Shugaba Tinubu ya magantu akan ɗaliban jami’ar Gusau

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Shugaba Tinubu ya umarci jami’an tsaron ƙasar su kuɓutar da sauran ɗalibai mata na Jami’ar tarayya da ke Gusau da masu garkuwa da mutane suka …

Labarai

Wani Magidanci Ya Ragargaje Ƴan Bindiga Lokacin Da Suka Kai Masa Hari

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

A daren jiya Asabar ne ƴan bindiga suka kai hari Gidan Wakilin Nufawan Tafa Alh Mohammed Makusidi dake Garin Sabon Wuse a Karamar Hukumar Tafa …

Labarai

CNSP da gwamnatin Nijar sun yi alawadai da halayyar Antonio Guterres da Faransa

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

A lokacin da kasashen duniya suke halartar babban zaman taron MDD karo na 78 a birnin New-York na Amurka, kasar Nijar da ke halartar taron …

Labarai

Da Ɗumi Ɗuminsa! Gwamnati zata cire Masarautu daga Karkashin kulawar Kananan Hukumomi

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Mai Baiwa Gwamnan jihar Neja Mohammed Umar Bago Shawara na Musamman akan harkokin bunkasa Masarautu Hon. Abdulmalik Cheche Shine ya bada tabbacin haka, A zantawar …

Labarai, Zamfara

Dan Majisar Taraiya Ya Bada Tallafin Babur 600 da Motoci 50 Don Rage Radadi A Bikin Kwanaki 100

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Cikin kayayyakin da aka raba sun hada da injinan POS 50, na’urorin samar da wutar lantarki 120, da injin din dinki …

Labarai, WAEC

Hukumar WAEC Ta Sanar Da Fara Rubuta Jarabawar Ɗalibai Ta Kwamfuta

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Shugaban hukumar na Nijeriya, Mista Patrick Areghan ne ya bayyana hakan a wata hira da manema labarai a Legas a ranar Asabar. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Amurka Tayi Gargaɗi Da Jan Kunne Ga Ƴaƴanta Zuwa Jihohi 18 A Najeriya

Posted onSeptember 24, 2023September 24, 2023

Gwamnatin Amurka tana da iyakacin ikon ba da agajin gaggawa ga ‘yan kasar Amurka a yankuna da dama na Najeriya saboda yanayin tsaro.” Alfijir Labarai …

Labarai

Mahamadu Issoufou ya ja kunnen ECOWAS kan yakar Nijar

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Har yanzu ina cikin damuwa kan rikicin da kasata Nijar ke ciki, ina kara jaddada cewa tattaunawa kadai za ta bude hanyar mayar da dimokuradiyya …

Katsina, Labarai

An Tunbuke Hakimi Kan Zargin Ɗaura Wani Aure Da Mai Kanjamau

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Hakimin Kuraye da ke karamar hukumar Charanchi a Jihar Katsina, Alhaji Abubakar Abdullahi Ahmadu, ya mayar da martani kan zargin da masarautar Katsina ta yi …

Kano, Labarai

Fito Na Fito! Darusa daga siyasar Kano ta shekarar 2023 tare Dr Saidu Dukawa

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Tun lokacin da Injiniya Abba Kabir Yusuf ya zama gwamnan Kano daga zaben da aka gudanar a watan Maris na wannan shekarar 2022, har izuwa …

Labarai

Sojojin Najeriya Sun Gano Masana’antar Ƙera Bindigogi

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Wanda ake zargin ya tabbatar da kasancewar hannunsa dumu-dumu cikin badaƙalar ƙera bindigogi. Alfijir Labarai ta rawaito rundunar Sojojin ‘Operation Safe Haven’ ta gano wata …

Labarai, Zamfara

Ibtila’i! Sace ɗaliban Zamfara babban abin kunya ne – In Ji Amnesty

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Ya kamata a ceto su daga hannun waɗannan mutane waɗanda suke cutar da su suna kashe su, sun hana su noma, suna yi wa matansu …

Labarai

Yadda ta kasance a shari’ar da Tinubu ya shigar na jinkirta sakin bayanan karatunsa ga Atiku

Posted onSeptember 23, 2023September 23, 2023

Alkalin Kotun Amurka, Nancy Maldonado, ta amince da ci gaba da jinkirta bukatar Jami’ar Jihar Chicago, CSU, ta ba da wasu takardun karatu na Bola …

Labarai

Barr Olisa Agbakoba yace hukuncin zaben Kano cike yake da kura-kurai

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

Tsohon Shugaban Kungiyar Lauyoyin Nigeria Barrister Olisa Agbakoba (SAN) ma ya jaddada cewa Hukuncin da Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Jihar Kano ta yanke kan zaben …

Labarai

Ibtila’i Mawaki Rarara Yayi Mummunan Hatsarin Mota

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

Fitaccen Mawakin Siyasa nan Dauda Kahutu Rarara, ya yi wani mummunan hatsarin Mota a hanyarsa ta zuwa filin jirgin sama Hakan na kunshe ne cikin …

Labarai

Halin Da Kudaden Waje Suke A kasuwar Canji A Yau Juma’a

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa   1. Dollar zuwa Naira Siya = …

DSS, Labarai

DSS sun magantu akan rahoton kama alkalin kotun zaben gwamnan Kano

Posted onSeptember 22, 2023September 22, 2023

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta magantu kan wani rahoton da ke cewa jami’anta sun kama daya daga cikin alkalan kotun sauraron kararrakin zaben …

Posts pagination

‹ 1 … 114 115 116 117 118 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab