Wasu jami’an hukumar tsaron farin kaya (DSS) sun cafke babban editan fitacciyar jaridar Hausa ta Almizan, Malam Ibrahim Musa a Kano. Alfijir Labarai ta rawaito …
Wasu jami’an hukumar tsaron farin kaya (DSS) sun cafke babban editan fitacciyar jaridar Hausa ta Almizan, Malam Ibrahim Musa a Kano. Alfijir Labarai ta rawaito …
Wannan yaron yana cikin tsananin rashin lafiya ne, an yi masa aikin kafa sati 3 da suka wuce . Dangote foundation ne su ka dauki …
Barka da Sallah Eid-el-Maulud! Farin cikin wannan rana mai albarka na hauhawar shugaba (SAW) ya cika zukatanmu farin ciki da murmushi. Haihuwar Annabi Muhammadu Sallahu …
Kasha Sauki Communications Center yayin bikin Murnar Zagayowar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammadu Sallahu Alaihi Wasallim, tsira da aminci su kara tabbata a gare shi, …
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ce zai kwashe dakarun kasar daga Nijar nan da karshen shekarar da muke ciki. Jakadan Faransa a Jamhuriyar Nijar ya …
Darajar kuɗin Najeriya ta yi wata mummunar faɗuwa da ba ta taba yin irinta ba, tun bayan ƙaddamar da naira a watan Janairun 1973. A …
Gwamnan jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da nada akalla mutane 94 yan social media a kokarin sa na yin komai na gwamnati …
Iyalan sun ce babu tabo suka kawo ta, amma sai suka ga an cire wasu sassan jikinta Alfijir Labarai ta rawaito wasu ƴaƴa da ’yan …
Kungiyoyin kwadago na kasa sun ba da sanarwar shiga yajin aikin sai baba-ta-gani, daga ranar Talata 3 ga watan Oktoba a fadin kasar. Kungiyoyin NLC …
Daliban ‘yan bindiga uku a kwalejin kimiyya da fasaha ta Isa Mustapha Agwai da ke Lafiya a jihar Nasarawa sun samu munanan raunuka sakamakon harbin …
Babban mai bincike na jam’iyyar NNPP, Barista Ladipo Johnson, ya caccaki kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kano, kan kalaman da kwamitin ya bayar ga …
Yan Najeriya za su kara tabbatar da cewa mai takardar da Shugaba Tinubu yake da’awar tasa ce, to ta mace ce. Alfijir Labarai ta rawaito …
Shugaba Bola Tinubu ya sha alwashin kare rayukan ‘yan Nijeriya sai da harin da aka kai a Jami’ar Tarayya ta Gusau ya jefa ‘yan kasar …
Shugabar Kotun Daukaka Kara, Mai Shari’a Monica Dongban Mensen, ta ce kotun daukaka kara na da shari’o’i 39,526. Alfijir Labarai ta rawaito mai shari’a Mensen …
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba 27 ga Satumba, 2023 a matsayin ranar hutu maulidi na bana. Alfijir Labarai ta rawaito hakan na kunshe ne …
Kawo yanzu, jimillar bashin da gwamnatin Tinubu ta karbo daga Bankin Dunia a cikin wata hudu ya kai Dala biliyan 2.15, wato kimanin Naira tiriliyan …
Bello Matawalle ya sha kakkausan suka a lokacin da yake gwamnan jihar Zamfara sakamakon tabarbarewar tsaro a jihar. Alfijir Labarai ta rawaito Karamin Minista a …
An yi garkuwa da Matthew Abo, wanda shine kwamishinan yada labarai, al’adu, da yawon bude ido na jihar Benue, Hon. Alfijir Labarai ta rawaito an …
Yanzu Yanzu Gobara ta tashi a babban kotun ƙolin Nijeriya, wato “Supreme Court. Izuwa yanzu dai babu tabbacin mene ya kawo musabbabin afkuwar iftila’in. Sai …