Sarakunan gargajiya sun kasa tashi suyi abinda ya dace , malaman addini sun kasa tashi abinda ya dace suyi , yan siyasa sun kasa tashi …
Sarakunan gargajiya sun kasa tashi suyi abinda ya dace , malaman addini sun kasa tashi abinda ya dace suyi , yan siyasa sun kasa tashi …
Hukumar tsaro ta farin kayata ta DSS, ta kama Fildausi Musa Ahamadu, mai shekaru 23, bayan ta yi barazanar kashe kanta tare da kashe duk …
Jami’ar Jihar Chicago (CSU) ta fitar da bayanan karatun Shugaba Bola Tinubu, biyo bayan bukatar da Atiku Abubakar, dan takarar jam’iyyar PDP ya yi a …
Majalisar zartaswar NLC ta kasa ta bayar da umarnin cewa dukkan mambobinta da su umarci mambobinsu da su koma bakin aiki a gobe 3 ga …
Tirabunal ta kori Gwamna Sule ta kuma ce ɗan takarar PDP ne ya lashe zaɓen Nassarawa Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraren kararrakin zaben gwamna …
A ranar Litinin ne aka tabbatar da mutuwar mutane tara bayan wasu ‘yan bindiga sun kai hari kauyen Adu da ke gundumar Kwal a karamar …
Hukumar shirya jarabawar kammala sakandire ta Afrika ta Yamma (WAEC) ta nada Dr. Amos Josiah Dangut a matsayin shugaba a Najeriya. Dr. Dangut ya maye …
Farfesa Emeritus Umaru Shehu na jihar Borno ya amsa kiran Allah Madaukakin Sarki kamar yadda yan uwansa suka sanar. Za ayi Jana’izar Da Misalin Karfe …
Daga Shu’aibu Ibrahim Gusau Sanata Abdulaziz Yari Abubakar ya bayar da gudun muwar kudi Naira miliyan daya da buhunan hatsi 30 ga iyalan marigayi Hamisu …
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana Cewa Najeriya zata tura Motocin safa masu rahusa masu inganci a fadin kasar a wani mataki na rage tsadar …
An tura injinan kashe gobara wurin da lamarin ya faru, sai dai da alama suna fuskantar kalubale wajen kashe gobarar Wata mummunar gobara ta tashi …
Gwamnatin Tarayya da Kungiyar Kwadago sun cimma matsaya kan dakatar da yajin aikin da kungiyar ta shirya yi a fadin kasar bayan wata ganawar sirri …
Kamfanin BUA Cement ya sanar da rage farashin buhun simintinsa zuwa Naira dubu uku da dari biyar, ₦3,500, Alfijir Kamfanin ya bayyana hakan ne a …
Kotun kolin ta ce za a kaddamar da alkalan ne a babban dakin kotun kolin da karfe 11 na safe. Alfijir Labarai ta rawaito babban …
Gwamnatin tarayya ta amince Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya NPA ta samar da sashi na musamman da zai rinka kulawa da kayyakkin da aka shirya …
Kotu ta tsare wasu mutum biyar a gidan yari kan zargin satar jariya ’yar kwana takwas domin yin tsafi a Kano Alfijir Labarai ta rawaito …
Abokan takararsa sun yi masa dukan kawo wuka saboda a dakin kwanan dalibai Alfijir Labarai ta rawaito an kashe wani dalibi saboda bambancin addininsa da …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi karin albashi ga ma’aikata da nufin rage musu radadin cire tallafin mai. Tinubu ya ce karin albashin na wucin …
Alƙaliyar dake sauraren shari’ar da ake tsakanin Atiku Abubakar da shugaba Tinubu Nancy Maldonado ta tabbatar da nasarar Atiku. Mai Shari’a ta umarci jami’ar Chikago …