Manufar wannan sabuwar rijistar ita ce tabbatar da sahihin bayanan tsare-tsare na manufofin gwamnati da kuma sanya ido don tsaftace fannin Alfijir Labarai ta rawaito …
Manufar wannan sabuwar rijistar ita ce tabbatar da sahihin bayanan tsare-tsare na manufofin gwamnati da kuma sanya ido don tsaftace fannin Alfijir Labarai ta rawaito …
Gwamnan jihar Ekiti Biodun Oyebanji ya dakatar da sabon kwamishinan masarautu da harkokin cikin gida Mista Olaiya Atibioke na tsawon makonni biyu. Alfijir Labarai ta …
Marin da matata ke yawan sharara min ne ya sa nake son kotu ta raba aurenmu inji wani miji da ya maka matarsa kotu saboda …
Wannan mafari ne, saboda za a fara aiwatar da wasu manyan tsare-tsare nan ba da jimawa ba, Alfijir Labarai ta rawaito Gwamna Mallam Umar Namadi …
Kimanin ‘yan Najeriya miliyan 137 ne ke fuskantar matsanancin talauci a fadin kasar. Alfijir Labarai ta rawaito Kungiyar Kare Hakkokin Tattalin Arziki da Tattalin Arziki …
Daga Aminu Bala Madobi Kungiyar Tarayyar Turai da Tarayyar Afirka sun bi sahun sauran mutane wajen nuna damuwa na tsare Bazoum din. Alfijir Labarai ta …
Hukumar dake kula da bada agajin gaggawa ta Kasa (Nema) da hadin guiwar Gwamnatin Kano sun jagoranci rabon tallafi ga mutanen iftila’in ambaliyar ruwa ta …
Tattaunawa tsakanin shugaban juyin mulki na Nijar Janar Tiani da malaman addinin Musulunci na Nijeriya ta haifar da Da mai ido Alfijir Labarai ta rawaito …
Gwamnatin jihar Kano ta amince da gaggauta sauya babban sakatare na hukumar kula da ma’aikata, Mustapha Safiyanu Kabuga bisa zargin bugawa da sanya hannu kan …
El-Rufai dai na cikin mutane 48 da shugaban kasa Bola Tinubu ya aika wa majalisar dattawa, sai dai har yanzu majalisar ba ta wanke shi …
Gwamnatin jihar Kano ta soke lasisin duk wasu makarantu masu zaman kansu da ke aiki a jihar Alfijir Labarai ta rawaito Mai bai wa gwamna …
Wasu Masallata sun rasa rayukansu ta dalilin ruftawar wane sashe na ginin Babban Masallacin Kofar Fadar Sarkin Zazzau dake Zaria a yayin da suke gabatar …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Juma’a a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Ta kuma ce za ta ci gaba da kai samame irin wuraren da kuma hukunta duk wanda aka samu da hannu. Alfijir Labarai ta rawaito …
Tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya janye sha’awar sa na kasancewa cikin majalisar ministocin shugaba Bola Tinubu. Alfijir Labarai ta rawaito majiyoyin daga fadar shugaban …
Mohamed Bazoum ya yi korafin cewa sojojin da suka yi masa juyin mulki sun tsare shi a wani wuri sannan suna tilasta masa cin busasshiyar …
Shugabannin ƙasashen Ecowas sun ba da umarni ga dakarun sojin ƙungiyar su ɗaura ɗamarar kai yaƙi Nijar, bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a …
Kafin sabon naɗin, Dr. Al-Sudais shi ne shugaban kula da harkokin masallatan biyu masu alfarma wanda daga bisani aka juya ta koma Babbar Hukumar kula …