Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Abba Gida-gida Ya Shigar A Gabanta 


Kotun daukaka kara, da ke zamanta a Abuja ta kori karar da Gwamnan Kano,  Engr. Abba Kabir Yusuf ya shigar na neman a yi watsi da hukuncin kotun saurar kararrakin zabe karkashin jagorancin mai shari’a Oluyemi Akintan Osadebay ta zartar a ranar 13 ga Yuli, 2023.

A hukuncin da ta yanke a yau Alhamis, Kotun ta bayyana karar da Abba Kabir Yusuf ya shigar a kan APC da wasu mutane biyu a matsayin rashin hankali wacce ta cancanci a hukunta mai karar.”

Cikakkun bayanai daga baya suna tafe….

Domin Samun sauran shirye shiryenmu, Zaku iya bibiyarmu a

Facebook. Alfijir Labarai
YouTube. Best Seller Channel
Twitter. @Musabestseller
Instagram. @musa_bestseller

Ko a latsa nan don shiga Group Whatsapp na Alfijir Labarai 👇

https://chat.whatsapp.com/Jmw5CBsPV6H3DbSgnlFUHM

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *