Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya kaddamar da kwamatin wocin gadi da zai fito da bukatun Najeriya yayin babban taron duniya, kan sauyi yanayi na …
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya kaddamar da kwamatin wocin gadi da zai fito da bukatun Najeriya yayin babban taron duniya, kan sauyi yanayi na …
Nuhu Ribadu ya ce an kama bata-garin da suka lakada wa shugaban NLC na Kasa duka kawo-wuka a Imo Alfijir Labarai ta rawaito Mai ba …
Uwargidan Tinubu ta ba da tallafi ga mata da marayun da sojoji suka mutu suka bari. Khalifa Muhammadu Sanusi II ya soki shekaru 8 na …
An tsinci gawar wani mutum mai suna Saleh Abdullahi mai shekaru 35 a duniya bayan ya rataye kansa a wani daki da ke unguwar Sharada …
Amma sai ta kasance maimakon mijin ya tsane ta, sai ita amarya ta bige da kara tsanar mijin nata. Alfijir Labarai ta rawaito wata sabuwar …
Ina tabbatar muku cewa gwamnatin tarayya ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen ganin an samar da ingantaccen tsarin kula da tsaro don …
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ce tsofaffin takardun kudi na N200, N500, da N1,000 za su ci gaba da zama a kan doka har abada. …
Mai shari’a Yusuf Halilu na babbar kotun babban birnin tarayya Abuja a Maitama, a yau Talata ya soke belin tsohon Akanta-Janar na Ƙasa, Ahmed Idris …
Daga Baba Usman Gama Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kara tsaro yayin da ake shirin yin hukunci a shari’ar zaben Gwamna a garin Abuja. …
Wani mazaunin garin Maraba da ke jihar Nasarawa, Muhammed Sani Zangina, ya shigar da kara kotu, inda ya zargi mawakin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, …
Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke Kofar Kudu Karkashin Mai Shari Ibrahim Sarki Yola, ya ummarci wata Chochi data rantsar da wani Kirista Mai suna …
Hukumar Tace Fina-finai ta dakatar da Jarumi Abdul Saheer da aka fi sani da Malam Ali Kwana Casa’in daga Fina-finan Hausa har tsahon Shekaru biyu. …
Hukumomin kasar Saudiyya sun soke bizar dukkan fasinjoji 264 da babban jirgin saman Najeriya Air Peace ya yi jigilarsu a lokacin da suka isa kasar …
Daga Baba Usman Yan fashin daji sun kashe ‘yan sa kai 6 a karamar Bungudu a jihar Zamfara. Ana zargin wata matashiya da kashe ’yarta …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Siya = 1115 / Siyarwa = …
Daga Baba Usman Gama INEC tace ba za a sake zaɓen gwamnan Kogi a rumfunan da aka dakatar ba. ’Yan sandan sun kama wata mata …
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya ta bayyana Usman Ahmed Ododo na jam’iyyar APC a matsayin wanda lashe zaɓen gwaman jihar Kogi na shekara …
Za a sake gudanar da sabon zabe a yankunan da lamarin bayyana sakamakon zabe na bogi ya shafa. Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Zabe ta …
Daga Baba Usman Gama EFCC ta kama masu sayen ƙuri’a da kuɗi naira miliyan 11 a Kogi da Imo da Bayelsa. Babu wani ɗan takarar …