Daga Baba Usman Gama Gwamnatin Najeriya ta soki zanga-zangar NLC da TUC a filin jirgin saman Abuja. Bom ya kashe kwamandojin Civilian JTF da dakarunsu …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin Najeriya ta soki zanga-zangar NLC da TUC a filin jirgin saman Abuja. Bom ya kashe kwamandojin Civilian JTF da dakarunsu …
Daga Abdu Ado K/Naisa Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jiha KAROTA ta ce ya zama wajibi ta dauki matakin fitar da bata-garin cikinta …
Rahotanni daga filin jirgin saman Abuja na cewa kungiyoyin kwadago sun rufe titin da ke zuwa filin jirgin saman da safiyar yau, Alhamis. Alfijir Labarai …
Shugaban ƙasar Nigeria Bola Tinubu ya amince da nadin Muhammad Abba Isa a matsayin babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin masu bukata …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). Kano K Alfijir – 5:08 Am H. Rana – 6.21 Am Zuhur …
Makarantar ma ahad Idrissiya Islamiyya dake unguwar Rijiyar Lemo a kano, sun gudanar da saukar Al’qur’ani mai girma ga dalibai 41, karo na 6. Alfijir …
Dole A Sasanta Tsakanin BUA Da Dangote Da Kuma Rikicin Dake Tsakanin Matawallen Maradun Da Dauda Lawal Dare; Cewar NEF Alfijir Labarai ta rawaito Kungiyar …
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya gargaɗi masu ƙin karɓar tsofaffin takardun Naira a faɗin ƙasar. Alfijir Labarai ta rawaito wannan na zuwa ne sakamakon fargabar …
Babbar Kotun Birnin Tarayya a yau Laraba ta bada belin tsohon gwamnan Babban Bankin Ƙasa, CBN, Godwin Emefiele. Kotun ta ce a saki Emefiele ga …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Siya = 1125/ Siyarwa = 1138 …
Masarautar Sharifan Kano ta tabbatar da cewa Malam Mansur Mazaunin Unguwar Wambai Dorayi Babba da yake Ikirarin Sharifta ba Sharifi ba ne, tare da karyata …
A cewarsa, nan take aka cafke biyu daga cikin wadanda ake zargin, yayin da sauran da suka tsere, amma yan sanda na farautarsu. Alfijir Labarai …
Shugaban ya kuma amince da sake sauya ofishin Dakta Kelechi Ofoegbu (Kudu maso Gabas), Babban Kwamishinan Ayyuka da Gudanarwa. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaba Bola …
Daga Baba Usman Gama Majalisar Najeriya tace Kashe rayuka da karya dokokin yaƙi a Gaza, dole su yi magana. Kotun ɗaukaka ƙara ta ce Lalong …
Majalisar Dattijan Najerya ta buƙaci gwamnatin ƙasar ta haɗa kai da Majalisar Dinkin Duniya domin yin kira a tsagaita wuta a hare-haren da Isra’ila ke …
Daurawa na neman korarren hafsan Hisbah ruwa a jallo kan hada kai da bata-gari da taimaka wa masu badala Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Hisbah …
Daga Baba Usman Gama Majalisar dattijan Najeriya na son a tsagaita wuta a Gaza. Ƙungiyar Mawaƙan Arewa ta kai wa tsohon shugaban Najeriya, Muhamadu Buhari …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana alhininsa kan rasuwar babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Yusuf Ali, wanda ya rasu a safiyar ranar Litinin, yana da …
Manyan kungiyoyin kwadagon biyu sun ce sun fara hada Kan mambobinsu a fadin kasar nan ba tare da bata lokaci ba . Alfijir Labarai ta …