Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya ce gwamnatin sa ta na kokarin ganin ma’adanai sun zama mafi girman hanyan samun kudin shiga. ‘Yan Majalisa …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya ce gwamnatin sa ta na kokarin ganin ma’adanai sun zama mafi girman hanyan samun kudin shiga. ‘Yan Majalisa …
Sarkin Hausawan Ibadan, Alhaji Ali Zungeru ya sanar dakatar da Sarkin Sasa, Alhaji Haruna Maiyasin bisa zargin rashin biyayya. Alfijir Labarai ta rawaito Olubadan, Oba …
Manajan Darakta na wani kamfanin sufurin ƙasashen waje, Danlami Umar ya yanke jiki ya fadi ya rasu a lokacin da ya ke yin rijistar halartar …
Akalla mutane takwas ne daga cikinsu a kwai wasu dalibai suka mutu, bayan da wata babbar mota da ke dauke da yashi tayi musu diban …
Babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Hafsat Yahaya Sani, ta tasa keyar Bala Inuwa Muhammed tsohon Manajan Daraktan Hukumar KASCO da dansa Bala …
Daga Baba Usman Gama Majalisar Dokoki ta Kasa ta amince da kwarya kwaryar kasafin kudin 2023 da Shugaban Kasa Tinubu ya aike mata na Naira …
Babban burin asibitin kasa da kasa na kasar Lebanon shi ne yi wa al’umma hidima ta hanyar ba da manyan ayyuka na kiwon lafiya. Alfijir …
Jarumar Kannywood, Hadiza Aliyu, wacce aka fi sani da Hadiza Gabon, ta maka wani Bala Musa, ma’aikacin gwamnati, a gaban wata kotun Majistare da ke …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.06. Am H. Rana.:.. 6.19. Am Zuhur:……12.10. Pm Asar……… 3.30. …
Kotu ta yanke wa wani mai shekara 59 hukuncin kisa ta hanyar rataya kan laifin sace wani yaro mai shekaru hudu. Alfijir Labarai ta rawaito …
Umurnin kotun ya bayyana cewa za a ci gaba da zartar da hukuncin kara mai lamba FHC/KN/Cs/208/2023 Alfijir Labarai ta rawaito wata babbar kotun tarayya …
Daga Baba Usman Gama Majalisar Dattijawan Najeriya ta amince Tinubu ya ciwo bashin dala biliyan 7.8. Rundunar ƴan sandan jihar Imo ta musanta cewa jami’anta …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya ce jami’an gwamnatinsa da ya nada dole ne su zage damtse su yi aiki tukuru don cimma muradun …
Gwamna Abba Kabir YusufDangane da murabus din shugaban ma’aikatan jihar Kano Alh. Usman Bala, mni, Gwamna, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya dauki kwakkwaran mataki. Alfijir …
Kotun daukaka Kara ta Tabbatar da Barr. Mohamed Hassan na Jam’yyar NNPP a Matsayin Danmajalisar Tarayya na Dawakin Kudu/Warawa. Hakazalika Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar …
Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da Hon. Idris Dan Kawu na jam’iyyar NNPP a matsayin halattaccen dan majalisar wakilai na karamar hukumar Kumbotso. Kotun dai …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa Siya = 1170/ Siyarwa = 1175 …
‘Yan sanda sun kama shugaban Kungiyar Kwadago ta Nijeriya (NLC) Joe Ajaero, a birnin Owerri na Jihar Imo. Alfijir Labarai ta rawaito Kakakin kungiyar Benson …
Shin kuna shirye don fara tafiyarku ta ilimi tare da mu? Alfijir Labarai ta rawaito Jami’ar Baba Ahmed dake Kano ta samar da darrusa na …