Allah ya yiwa Malam Dr Yusuf Ali Rasuwa a cikin daren Lahadi, Marigayin ya gabatar da Maulidin Shugaba Annabi Sallahu Alaihi Wasallim a ranar Asabar. …
Allah ya yiwa Malam Dr Yusuf Ali Rasuwa a cikin daren Lahadi, Marigayin ya gabatar da Maulidin Shugaba Annabi Sallahu Alaihi Wasallim a ranar Asabar. …
Jam’iyyun adawa sun nuna damuwarsu game da batun zarge-zargen shugaban ‘yan sandan Imo. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaban yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya magantu …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.07. Am H. Rana.:.. 6.20. Am Zuhur:……12.10. Pm Asar……… 3.30. …
Daga Baba Usman Gama Kotun daukaka kara, dake Legas, ta kori Darlington Nwokocha, bulalan marasa rinjaye a majalisar dattawa, mai wakiltar Abia ta tsakiya a …
Rahotanni daga ƙasar Guinea na nuni da cewa, ana zargin yunƙurin juyin mulki a ƙasar bayan da aka jiyo musayar wuta a Conakry, babban birnin …
Kamfanin ya ce ya taba karban aron fili daga Usman Dantata domin ya kafa kamfanin siminti, amma Dangote ya jawo aka karɓe filin. Alfijir Labarai …
Majalisar Masarautar Adamawa ta tube rawanin Hakimin Ribadu da ke Karamar Hukumar Fufore a jihar, Alhaji Gidado Abubakar. Alfijir Labarai ta rawaito muƙaddashin Sakataren masarautar, …
Daga Baba Usman Gama Sojojin Najeriya sun yi nasarar bankado wata katafariyar masana’antar kera makamai a jihar Plateau a yau Asabar. Hedkwatar tsaron Najeriya ta …
Darakta Janar na Hisba ta jihar Kano, Sheikh Mujahid Aminuddeen ya ce hukumar tana gayyatar duk wata mace ƴar Tiktok da Facebook zuwa hukumar Hisbah …
Wasu ‘yan bindiga da a san ku su wane ne ba sun kai hari gidan shugaban ƙaramar hukumar Kiyawa da ke jihar Jigawa tare sace …
Rukuni na uku mai dalibai 159 ƴan asalin jihar Kano, daga cikin dalibai 1,001 da suka kammala karatun digiri na farko da gwamnatin jihar Kano …
INEC ta bayyana Yusuf a matsayin wanda ya lashe zaben ranar 18 ga Maris, 2023 bayan ya samu kuri’u 1,019,602 yayin da abokin hamayyarsa Nasiru …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya bayyana yadda ya sanya shugabannin ƙungiyar ECOWAS, shawo kan fushinsu kan juyin mulkin da aka yi a Jamhuriyar …
Janar Sani Abacha, an haife shi ne a ranar 20 ga Satumba, 1943, shi ne shugaban mulkin soja na Najeriya daga ranar 17 ga Nuwamba, …
Daga Baba Usman Gama Sojojin sun ce sun kama ’yan Boko Haram 2 a Gezawa tare da tarin makamai, a kokarinsu na yunkurin kaddamar da …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Kungiyoyin kwadagon da suka hada da Najeriya Labour Congress da Trade Union Congress of Nigeria sun bayyana shirin shiga yajin aikin a fadin kasar, sakamakon …
Rundunar sojin ƙasa da haɗin gwiwar jami’an DSS sun daƙile shirin ƴan BH na kai wasu hare-hare a Birnin Kano. Alfijir Labarai ta rawaito Jami’an …
Muhawara da cacar baki sun kaure a ciki da wajen Kano, kan abin da wasu ke cewa gagarumin kame ne kan masu yawon ta-zubar da …