A cewarsa, nan take aka cafke biyu daga cikin wadanda ake zargin, yayin da sauran da suka tsere, amma yan sanda na farautarsu. Alfijir Labarai …
A cewarsa, nan take aka cafke biyu daga cikin wadanda ake zargin, yayin da sauran da suka tsere, amma yan sanda na farautarsu. Alfijir Labarai …
Shugaban ya kuma amince da sake sauya ofishin Dakta Kelechi Ofoegbu (Kudu maso Gabas), Babban Kwamishinan Ayyuka da Gudanarwa. Alfijir Labarai ta rawaito Shugaba Bola …
Daga Baba Usman Gama Majalisar Najeriya tace Kashe rayuka da karya dokokin yaƙi a Gaza, dole su yi magana. Kotun ɗaukaka ƙara ta ce Lalong …
Majalisar Dattijan Najerya ta buƙaci gwamnatin ƙasar ta haɗa kai da Majalisar Dinkin Duniya domin yin kira a tsagaita wuta a hare-haren da Isra’ila ke …
Daurawa na neman korarren hafsan Hisbah ruwa a jallo kan hada kai da bata-gari da taimaka wa masu badala Alfijir Labarai ta rawaito Hukumar Hisbah …
Daga Baba Usman Gama Majalisar dattijan Najeriya na son a tsagaita wuta a Gaza. Ƙungiyar Mawaƙan Arewa ta kai wa tsohon shugaban Najeriya, Muhamadu Buhari …
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana alhininsa kan rasuwar babban malamin addinin Musulunci, Sheikh Yusuf Ali, wanda ya rasu a safiyar ranar Litinin, yana da …
Manyan kungiyoyin kwadagon biyu sun ce sun fara hada Kan mambobinsu a fadin kasar nan ba tare da bata lokaci ba . Alfijir Labarai ta …
Wasu daga cikin ayyukan sun hada da Gina gadar sama da ta kasa a Dan Agundi da Gina gadar sama a Sha tale-talen Tal’udu Alfijir …
Gwamnatin Najeriya ta kalubalanci dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP a zaben 2023 da ya wuce, Alfijir Labarai ta rawaito Shugaba Tinubu yace Obi …
Daga Baba Usman Gama Kotu ta buƙaci EFCC ta saki Emefiele ko kuma a kaishi kotu. Sojojin Najeriya sun ce sun kubutar da matar da …
Mahara sun yi wa alkali da ma’aikatan kotu dukan kawo wuka kan rikicin fili a Gombe Alfijir Labarai ta rawaito Wasu bata-gari sun sassari alkalin …
Mu dama Hisbah aikinmu shi ne umarni da aikin alheri da kuma hani da mummuna. Alfijir Labarai ta rawaito hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta …
Kawo yanzu dai babu cikakken bayani kan musabbabin tashin gobarar ko kuma adadin wadanda suka mutu har zuwa lokacin hada wannan rahoto. Alfijir Labarai ta …
Haka aka wayi gari da ganin gawar tasa ba tare da sanin dalilin rataye kansa ba. Ya rasu ya bar mata da ’ya’ya. Alfijir Labarai …
Lauyoyin hamɓararren shugaban Jamhuriyar Nijar, Mohammed Bazoum sun buƙaci kotun Ecowas da ta umurci a mayar da shi kan mulki kasancewar hamɓarar da shi da …
Wani mazaunin garin ya ce yan bindigar sun kewaye wurin da ake Mauludin da harbin bindaga da wajen misalin karfe 11:5pm na daran ranar Lahadi. …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
A ranar Litinin, babban lauyan gwamnan, Wole Olanipekun SAN (wanda shi ne babban lauyan Tinubu a PEPC), ya bukaci kotun da ta ba da damar …