Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Category: Labarai

Labarai

Yadda Kudaden Waje Suka Ƙara Hawa A kasuwar Canji Ta A Yau

Posted onSeptember 7, 2023September 7, 2023

 Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa  1. Dollar zuwa Naira Siya = …

Labarai

Kotu Ta Tabbatar Da Nasarar Tinubu A Zaben Shugaban Kasa

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

Hakan ya biyo bayan yanke hukuncin karshe da kotun ta yi ranar Laraba a Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraron kararrakin zaben Shugaban Kasa ta …

Labarai

Innalillahi wa inna ilaihirraji unAllah Ya Yiwa Sheikh Malam Geru Argungu Rasuwa

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

Allah ya yi wa fitaccen Malamin Islama a Nijeriya, Sheikh Geru Argungu, rasuwa a Asibitin Birnin Kebbi a yau Laraba 06, ga watan Satumba 2023. …

Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kara Farashin Mitar Wutar Lantarki A Najeriya

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

Hukumar da ke kula da wutar lantarki ta Nijeriya (NERC) ta amince da karin farashin mitar wutar lantarki da ake biya a kasar.  Alfijir Labarai …

Labarai

Kotun sauraren kararrakin zabe tayi watsi da Karar dake Kalubalantar Nasarar Zaben Abdulmumini Jibrin

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Tarayya da ke zamanta a Kano a ranar Laraba ta yanke hukuncin cewa Muhammad Saidu Kiru na jam’iyyar APC …

Labarai

Wasu Ayyukan Da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Ya Yi A Kwana 100

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

A yau Laraba gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf yake cika kwana 100 a kan karagar mulki Ga wasu muhimman ayyuka 10 da ya yi …

Gobara, Labarai

Ibtila’i! FAAN ta tabbatar da tashin gobara a filin jirgin saman jihar Lagos

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

Hukumar Kula da Jiragen Sama ta Tarayyar Najeriya ta tabbatar da cewa da misalin karfe 0750 na safiyar ranar Laraba, an samu tashin hayaki da …

Labarai

Kotun Sauraren Karar ZabeTa Yi Watsi Da Karar Farko A Zaɓen Shugaban Ƙasa

Posted onSeptember 6, 2023September 7, 2023

Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa, a safiyar Laraba, ta yi watsi da karar da jam’iyyar APM ta shigar kan nasarar zaben shugaban kasa Bola …

Labarai

Yadda Ta Fara Kasancewa A Babbar Kotun Abuja Gabanin Yanke Hukuncin Zaɓen Shugaban Ƙasa

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya isa kotun sauraron kararrakin zabe yau Laraba. A yau ne za a yanke hukunci kan kararraki uku da ‘yan …

DSS, Labarai

DSS Sun Titsiye Ƴan’uwan Bawa Da Wasu Ma aikatansa Tare Da Ƙwato Motaci Masu Sulke

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

DSS din sun kuma titsiye shugabar ma’aikatan bawa ɗin, Hadiza Gamawa, tare da mai ba shi shawara kan harkokin shari’a, U.U. Buhari. Alfijir Labarai ta …

Labarai

Auren Fatima Ado Ahmad Gidan Dabino Gwamnan Alfawa ya kafa tarihi da Kyakkyawan misali

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

Amaryar mahaddaciyar Alqur’ani ce, kuma ga dukkanin alamu sun tabbata amarya tana aiki da abibda ta koya na fadin Allah ba kamar wadansu ba. Alfijir …

Labarai

Kotu ta dakatar da korar da aka yiwa Kwankwaso daga jam’iyyar NNPP

Posted onSeptember 6, 2023September 6, 2023

Wata babbar kotu a Kano ta ba da umarnin wucin gadi da ke hana korar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP mai kayan marmari, …

Labarai

NAHCON ta raba kujerun aikin Hajjin 2024/1445 ga hukumomin jindadin Alhazan jihohin ƙasar

Posted onSeptember 5, 2023September 5, 2023

Hukumar shirya aikin Hajji ta ƙasar Najeriya NAHCON ta gudanar a ranar Talata a ƙarƙashin jagorancin shugabanta Alhaji Zikrullah Kunle Hassan, an fitar da jadawalin …

Labarai

Lauya Bukarti ya magantu akan yanke hukuncin Shari’ar shugaban kasa a ranar Laraba

Posted onSeptember 5, 2023September 5, 2023

Wani babban manazarci a cibiyar Tony Blair mai kula da sauyin duniya, Bulama Bukarti, ya ce mai yiwuwa kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ba …

Faransa, Labarai

Ƙasar Faransa ta tattauna da jami’ai a Nijar kan kwashe sojojin ta

Posted onSeptember 5, 2023September 5, 2023

sojojin Faransa suna tattaunawa da sojojin Nijar kan ficewar “wani bangare” na sojojin daga kasar bayan juyin mulki. Alfijir Labarai ta rawaito Faransa ta fara …

DSS, Labarai

DSS ta kama wasu daractoci da laifin karkatar da kayan abincin Da ake rabawa al’umma

Posted onSeptember 5, 2023September 5, 2023

Wasu daga cikin wadanda ake zargin da aka kama a wata shahararriyar kasuwa da ke garin Lafiya Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta sanar …

Labarai

Abdulkadir Jobe Ya Liƙa Dan Ganduje Da Ƙasa A Kotun Zaɓe

Posted onSeptember 5, 2023September 5, 2023

Kotun ta ci tarar mai shigar da karar Naira N200,000. Alfijir Labarai ta rawaito Kotu ta yi watsi da karar da Umar Abdullahi Ganduje, na …

Labarai

Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutum 40 A Taraba

Posted onSeptember 5, 2023September 5, 2023

jami’an tsaro ba su kai ga zuwa yankin ba, amma mafarauta da ’yan banga sun kai dauki domin tunkarar maharan Alfijir Labarai ta rawaito ƴan …

Labarai

PSC ta kafa kwamitin ɗaukar sabbin ƴan sanda a Najeriya

Posted onSeptember 5, 2023September 5, 2023

Shugaban hukumar kula da aikin ɗansanda, PSC, Dr Solomon Arese, a jiya Litinin a Abuja ya kaddamar da kwamitin mutum 11 domin daukar gudanar da …

Labarai, Nigerian Army

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 6 Tare Da Kama Wasu A Mutane 54 A Filato

Posted onSeptember 5, 2023September 5, 2023

Dakarun sojojin rundunar Operation Safe Haven (OPSH), sun kashe wasu masu garkuwa da mutane shida tare da kama wasu ‘yan bindiga a wasu ayyuka daban-daban …

Posts pagination

‹ 1 … 121 122 123 124 125 … 258 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab