Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Hakan ya biyo bayan yanke hukuncin karshe da kotun ta yi ranar Laraba a Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraron kararrakin zaben Shugaban Kasa ta …
Allah ya yi wa fitaccen Malamin Islama a Nijeriya, Sheikh Geru Argungu, rasuwa a Asibitin Birnin Kebbi a yau Laraba 06, ga watan Satumba 2023. …
Hukumar da ke kula da wutar lantarki ta Nijeriya (NERC) ta amince da karin farashin mitar wutar lantarki da ake biya a kasar. Alfijir Labarai …
Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Tarayya da ke zamanta a Kano a ranar Laraba ta yanke hukuncin cewa Muhammad Saidu Kiru na jam’iyyar APC …
A yau Laraba gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf yake cika kwana 100 a kan karagar mulki Ga wasu muhimman ayyuka 10 da ya yi …
Hukumar Kula da Jiragen Sama ta Tarayyar Najeriya ta tabbatar da cewa da misalin karfe 0750 na safiyar ranar Laraba, an samu tashin hayaki da …
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa, a safiyar Laraba, ta yi watsi da karar da jam’iyyar APM ta shigar kan nasarar zaben shugaban kasa Bola …
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya isa kotun sauraron kararrakin zabe yau Laraba. A yau ne za a yanke hukunci kan kararraki uku da ‘yan …
DSS din sun kuma titsiye shugabar ma’aikatan bawa ɗin, Hadiza Gamawa, tare da mai ba shi shawara kan harkokin shari’a, U.U. Buhari. Alfijir Labarai ta …
Amaryar mahaddaciyar Alqur’ani ce, kuma ga dukkanin alamu sun tabbata amarya tana aiki da abibda ta koya na fadin Allah ba kamar wadansu ba. Alfijir …
Wata babbar kotu a Kano ta ba da umarnin wucin gadi da ke hana korar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP mai kayan marmari, …
Hukumar shirya aikin Hajji ta ƙasar Najeriya NAHCON ta gudanar a ranar Talata a ƙarƙashin jagorancin shugabanta Alhaji Zikrullah Kunle Hassan, an fitar da jadawalin …
Wani babban manazarci a cibiyar Tony Blair mai kula da sauyin duniya, Bulama Bukarti, ya ce mai yiwuwa kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ba …
sojojin Faransa suna tattaunawa da sojojin Nijar kan ficewar “wani bangare” na sojojin daga kasar bayan juyin mulki. Alfijir Labarai ta rawaito Faransa ta fara …
Wasu daga cikin wadanda ake zargin da aka kama a wata shahararriyar kasuwa da ke garin Lafiya Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta sanar …
Kotun ta ci tarar mai shigar da karar Naira N200,000. Alfijir Labarai ta rawaito Kotu ta yi watsi da karar da Umar Abdullahi Ganduje, na …
jami’an tsaro ba su kai ga zuwa yankin ba, amma mafarauta da ’yan banga sun kai dauki domin tunkarar maharan Alfijir Labarai ta rawaito ƴan …
Shugaban hukumar kula da aikin ɗansanda, PSC, Dr Solomon Arese, a jiya Litinin a Abuja ya kaddamar da kwamitin mutum 11 domin daukar gudanar da …