Wani matashi ɗan ƙasar Pakistan mai shekaru 35 ya angoce da wata dattijuwa ‘yar shekara 70 mutuniyar ƙasar Canada. Alfijir Labarai ta rawaito Na’eem ya …
Wani matashi ɗan ƙasar Pakistan mai shekaru 35 ya angoce da wata dattijuwa ‘yar shekara 70 mutuniyar ƙasar Canada. Alfijir Labarai ta rawaito Na’eem ya …
Don Allah Gwamnati da Jami’an Tsaro tare da Alkalai Kuji Tsoron Allah ku yiwa Kano da kanawa Adalci. Alfijir Labarai ta rawaito young Sheikh Zariya …
Shugaba Bola Tinubu na shirin bayyana sabon mafi karancin albashin ma’aikatan Najeriya nan da mako mai zuwa, kamar yadda Comrade Festus Osifo, shugaban kungiyar ‘yan …
Kotun sauraren kararrakin zaben gwamna da ke Kano ta bayyana dan takarar jam’iyyar APC, Nasiru Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Kano. Alfijir …
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya mayar da martani kan nasarar da jam’iyyarsu ta samu a kotun sauraron kararrakin zaben gwamna …
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta sanya dokar hana fita ta tsawon sa’a 24, bayan yanke hukuncin kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaɓen gwamnan jihar. Wata sanarwa …
Kotu ta ayyana Nasiru Gawuna na APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwanan Kano Karin Bayani na nan tafe…
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta cafke wani matashi dan shekara 27 da ke yin sojan gona a matsayin jami’in tsaro na DSS Alfijir Labarai …
Kotun sauraron korafe-korafen zaɓen gwamnan jihar Bauchi, a yau ta tabbatar da nasarar da gwamna Bala Mohammed na jam’iyar PDP, ya samu a zaɓen ranar …
Domin karramawa da martaba kwastomominsu saboda ayyukan sa na duniya na gida da waje, TAJBank Limited, mai ba da sabis na banki mafi saurin bunƙasar …
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci kasashe mambobin Majalisar Dinkin Duniya da su kara nuna himma wajen murkushe ayyukan ta’addanci da zagon kasa ga tattalin arzikin …
Alkalan suna karanta hukuncin ne daga wani wuri, lauyoyin bangarorin da ke shari’ar kuma suna zaune a cikin kotun suna kallon su ta majigi Kotun …
Alƙalai sun fara karanto hukuncin kotun sauraron ƙarfin zaɓen gwamnan Kano na 2023, sai dai ana karanto hukuncin ne ta manhajar zoom. Ma’ana alƙalan kotun …
Allah ya yiwa Hajiya Mariya Sunusi (Ya Delu) Mahaifiyar Malam Isa Sunusi Bayero (Isa pilot) rasuwa a safiyar yau Laraba a jihar Kano. Za a …
Daga Shu’aibu ibrahim Gusau Sakamakon Zagayowar watan maulidi, wata kungiyar Muryar Darikar Tijjaniya ta koyawa Mata 141 sana’ar yi tare da basu tallafin Jarin Naira …
Yawancin ‘yan Majalisun da suka yi rashin nasara a Kotu na jam’iyyun APC, PDP, LP da NNPP sun lashi takobin ɗaukaka ƙara. Alfijir Labarai ta …
Saminu ya ci gaba da cewa, an nemi Ayuba da ya taimaka wajen dauko wasu kaya da suka fada cikin rijiya. Alfijir Labarai ta rawaito …
Hukumar yaƙi da fasa-ƙwaurin bil’adama ta Najeriya (NAPTIP), ta ce ta yi nasarar tabbatar da hukunci a kan wani masanin haɗa magunguna, Abubakar Danraka, wanda …
Rundunar yansanda a jihar Plateau a yau Talata ta ce ta kama wasu likitoci biyu da ake kyautata zaton na da alaka da Noah Kekere, …