Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen yan majalisun tarayya karkashin jagoranci mai shari’a Flora Ngozi Azine, ta tabbatar da Hon Sani Adamu Wakili na jam’iyyar NNPP, a …
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen yan majalisun tarayya karkashin jagoranci mai shari’a Flora Ngozi Azine, ta tabbatar da Hon Sani Adamu Wakili na jam’iyyar NNPP, a …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Wata Kotun Majistare da ke zamanta a Abakaliki Jihar Ebonyi, ta tasa keyar wata mata mai shayarwa ‘yar shekara 32, Misis Ann Akpa bisa zargin …
Kotun sauraron ƙarar zaɓe da ke jihar Kano, ta soke nasarar da Hon Idris Dankawu na jam’iyar NNPP ya samu ta ɗan majalisar dokoki tarayya …
Daga cikin wadanda ake zargin akwai wani jami’in tsaro mai zaman kansa, wanda ake zargi da kitsa sace ubangidan nasa daga gidansa a kan naira …
Bata-garin sun rika jejjefa wa jama’a shinkafar har sai da motocin suka kare Alfijir Labarai ta rawaito asu bata-gari sun daka wawa a kan wasu …
Mayaƙan waɗanda akasari kan auka wa mutane a kan babura, sun yi ƙaurin suna wajen kashe-kashe da jikkata fararen hula, da satar mutane ciki har …
Shugaban kungiyar APC Intellectual Forum A.K. Mustapha ya ja hankalin Gwamna Abba Kabir a kan cika alkawarin da ya dauka a kan ilimi. Alfijir Labarai …
Allah ya yiwa sayyada Hauwa wanda aka fi sani da Hauwan Ali Baba Rasuwa a daren Lahadi. Ta rasu ne bayan wani mummunan hadari da …
Kashim Shettima ya bayyana cewa Bankin Raya Afirka (AfDB) ya amince ya baiwa Najeriya rancen dala miliyan 163 domin tallafawa noman alkama nan da makonni …
Kotun sauraren kararrakin zabe ta Majalisar Dokokin Jiha da ke zamanta a Kano ta yi watsi da zaben Yusuf Umar Datti na NNPP bayan bai …
Tushen hadin kan nahiyar ya dogara ne kan dimbin wadatar da aka samar, da nufin biyan muhimman bukatun al’ummar nahiyar, Shugaban hukumar gudanarwar kungiyar Tarayyar …
Tsohon Mataimakin Gwamnan Kano da ya yi takarar Gwamna a jam’iyyar APC Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya biya wa ɗalibai Mata ƴan asalin jihar Kano …
Lamarin ya afku ne a Mazaɓan Sale Mai Agogo dake Rijau Central Ward a jihar Neja. Alfijir Labarai ta rawaito lamarin ya faru ne da …
Ya kara da cewa ranar 7 ga watan Satumba wani jirgin ruwan yakin Faransa ya isa Cotonou babban birnin Benin dauke da dakaru. Alfijir Labarai …
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Al Nassr ta kasar Saudi Arabia Cristiano Ronaldo ya bayar da hotel dinsa Mai suna Pestana CR7 dake birnin …
Girigizar kasar ta kuma lalata gine-gine yayin da mutane suka rika tserewa daga gidajensu cikin firgici. Alfijir Labarai ta rawaito akalla mutum 1,037 ne suka …
Rundunar ‘yan sandan jihar Plateu ta sanar da kama wani likita da laifin sace kodar wata mara lafiya mai suna Kehinde Kamal. Alfijir Labarai ta …
sun dauki lokaci suna bibiyar Traore a gidansa da duk wuraren da ya je, haka kuma suke bibiyar makusantasu. Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnatin sojin …