Babban bankin Najeriya na jan hankalin al’ummar kasar kan cewa sakon da ke yawo a kafafen sada zumunta da wasu jiridu cewar za a canja …
Babban bankin Najeriya na jan hankalin al’ummar kasar kan cewa sakon da ke yawo a kafafen sada zumunta da wasu jiridu cewar za a canja …
Allah ya yiwa Mal Sani Abdussalam rasuwa, marigayin yaya ne ga Mataimakin Gwamnan Jihar Kano Comrade Aminu Abdussalam Gwarzo Za’ayi Jana’izar a yau Laraba, muna …
Mambobin gamayyar ƙungiyoyin kishin al’umma na jihar Kano KCSF, sun bayyana dakatar da shugaban ƙungiyar na riƙo Ibrahim Waiya bisa zarginsa da rashin jagoranci na …
Wanda ake zargin wanda ya fito daga kauyen Dankunkuru karamar hukumar Ungogo ta jihar Kano, Alfijir Labarai ta rawaito Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta …
Hakan na zuwa ne bayan kotun ta kwace kujerar sanata da ta ɗan majalisa daga PDP a jihar Alfijir Labarai ta rawaito Kotun sauraron kararrakin …
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya amince da nadin sabbin sakatarorin dindindin guda 19 tare da tabbatar da 7 daga cikin tsoffin sakatarorin dindindin. …
Kan haka ne na amince da a dauki karin malaman makaranta aikin dindindin Alfijir Labarai ta rawaito Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda ya …
Majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shugaban karamar hukumar Gwale Khalid Ishaq Diso na tsawon watanni uku. Alfijir Labarai ta rawaito majalisar ta amince …
Jagoran shirin fim din labarina kuma mai bada umarnin shirin Malam Aminu Saira, ya koka akan yadda wasu daga cikin masu kallon fim din basu …
Ambaliyar ruwa a ƙasar Libya ta haddasa mutuwar mutane akalla dubu biyu, sannan da dama sun bata bayan wata mahaukaciyar gugguwa dake tafe da ruwan …
Tsohon shugaban kasa, Abdulsalami Abubakar, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta kara himma wajen kawo sauyi a kasar, yana mai cewa ƴan Najeriya na son …
Darajar Naira a jiya Litinin ta rabu da Dala a yayin da ake musayar ta a kan Naira dari 773.50 a fannin masu zuba jari …
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta cire haramcin biza a kan ‘yan Najeriya, kamar fadar shugaban Najeriya ta bayyana. Alfijir Labarai ta rawaito wata sanarwa daga fadar …
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen yan majalisun tarayya karkashin jagoranci mai shari’a Flora Ngozi Azine, ta tabbatar da Hon Sani Adamu Wakili na jam’iyyar NNPP, a …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Litinin a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya …
Wata Kotun Majistare da ke zamanta a Abakaliki Jihar Ebonyi, ta tasa keyar wata mata mai shayarwa ‘yar shekara 32, Misis Ann Akpa bisa zargin …
Kotun sauraron ƙarar zaɓe da ke jihar Kano, ta soke nasarar da Hon Idris Dankawu na jam’iyar NNPP ya samu ta ɗan majalisar dokoki tarayya …
Daga cikin wadanda ake zargin akwai wani jami’in tsaro mai zaman kansa, wanda ake zargi da kitsa sace ubangidan nasa daga gidansa a kan naira …
Bata-garin sun rika jejjefa wa jama’a shinkafar har sai da motocin suka kare Alfijir Labarai ta rawaito asu bata-gari sun daka wawa a kan wasu …