Shugabar Kotun Daukaka Kara, Mai Shari’a Monica Dongban-Mensem, ta mika dukkan kararrakin zabe da ke gaban kotun a jihohi 36 zuwa rassan kotun dauka Kara …
Shugabar Kotun Daukaka Kara, Mai Shari’a Monica Dongban-Mensem, ta mika dukkan kararrakin zabe da ke gaban kotun a jihohi 36 zuwa rassan kotun dauka Kara …
Ma’aikatan hukumar aikewa da sakonni ta Nijeriya NIPOST, sun rufe babban ofishin hukumar da ke Abuja, suna zanga-zangar nuna adawa da nadin Tola Odeyemi a …
Jami’an DSS da ’yan sanda sun rufe ofishin PDP na Ondo, inda jama’a ke neman gwamnatin jihar ta bayyana inda Gwamna Akeredolu ya shige Alfijir …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu zai yi zama da ministocinsa da sauran manyan jami’an gwamnatin tarayya a taron FEC. Mukaddashin Sufeto-Janar na ‘yan sanda …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana.:.. 6.16. Am Zuhur:……12.11. Pm Asar……… 3.32. …
‘Kada Ku Shiga Binciken Wayoyin Junan Ku, Don Kada Waya Ta Riƙa Kashe Muku Aure’ Alfijir Labarai ta rawaito a wata nasiha kuma gargaɗi da …
Daga Baba Usman Gama Sojoji sun ceto daliban Jami’ar Gusau wadanda aka sace jiya da daddare. Aƙalla sama da mutum 100 da ake zargin mayaƙan …
A watan da ya gabata ne dai kwamitin kwararrun ma’aikata na shari’a (LPPC) ya tantance sunan Ms Daudu tare da wasu lauyoyi 68 da za …
Daga Baba Usman Gama Ƙasa da wata 1 bayan sace ɗalibai mata na jami’ar Gusau ƴan bindiga sun sake kai sabon hari a jami’ar miyagun …
Mutane uku ne suka mutu nan take yayin da 15 suka samu raunuka a wani hadarin mota da ya rutsa da wata motar bas ta …
Rundunar sojin Nijeriya ta bayyana cewa ta ceto dalibai hudu na Jami’ar Tarayya da ke Gusau wadanda aka sace a ranar Asabar 14 ga watan …
Hukumar ta rufe wasu asibitoci biyu da suka hada da Rich Clinic da Choice Clinics saboda karya dokar Hukumar wajen tafiyar da su. Alfijir Labarai …
K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana:.. 6.16. Am Zuhur:……12.12. Pm Asar……… 3.32. Pm Magrib….. 6.08. Pm Isha……… 7.18. Pm Watannin Musulunci Goma Sha Biyu :- …
Dubun wasu matasa uku da rundunar yan sandan jihar Kano ta kama da wayoyin hannu 318 wadanda ake zargin na sata ne ta cika. Alfijir …
Yanzu cikin daren Asabar ‘yan bindiga suka kara shiga tare da sace daliban jami’ar FUG da ke Gusau jahar Zamfara. Yan bindigar sun kutsa dakin …
Daga Baba Usman Gama Majalisar dattawa za ta yi ƙudurin cin tarar iyayen da suka ƙi kai ‘ya’yansu makaranta. Najeriya ta janye takunkumin hana shigar …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu ya ce Olukoyede ya cika duk wasu sharuda a doka na zama shugaban hukumar EFCC. Shugaba Tinubu ya cire …
Wasu barayi sun kai farmaki fadar Olu na garin Ogunmakin da ke karamar hukumar Obafemi-Owode a jihar Ogun, Oba James Sodiya, inda suka yi awon …