“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana.:.. 6.16. Am Zuhur:……12.11. Pm Asar……… 3.31. …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana.:.. 6.16. Am Zuhur:……12.11. Pm Asar……… 3.31. …
Shugaba Tinubu, ya bayar da umarnin janye sunan Injiniya Imam Kashim Imam daga nadin da ya yi masa a matsayin shugaban Majalisar Daraktocin Hukumar Gyaran …
Kotun Koli ta sanya ranar Litinin 23 ga watan Oktoba, don fara sauraron karar da Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, babbar …
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya amince da sanya jami’an hulda da jama’a na ‘yan sanda (PPROs) zuwa wasu kwamitoci da tsare-tsare …
Shugaba Tinubu ya amince da nadin mutane 8 a matsayin shugabannin hukumomin dake karkashin ma’aikatan yada labarai da wayar da kan al’umma ta kasa. Alfijir …
Jam’iyyar APC reshen jihar Jigawa ta dakatar da shugaban jam’iyyar na karamar hukumar Roni, Saleh Idris, bisa zargin yi wa wata mata fyade tare da …
Alfijir Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau a Kasuwar Wapa 1. Dollar zuwa Naira Siya = …
Daga Baba Usman Gama Gwamnatin tarayya tace za a jinkirta fara aikin sabbin jami’o’i da gwamnatin tsohon shugaba Buhari ta amince da kafa su. Mummunan …
Atiku Abubakar, ya bukaci Kotun Kolin Nigeria ta yi watsi da bukatar Shugaba Tinubu na kin karbar sabbin hujjojin Atikun kan zargin Tinubun da amfani …
Gwamnatin Tarayya ta ce za a jinkirta buɗe sabbin jami’o’in da gwamnatin da ta shude ta amince da kafa su. Alfijir Labarai ta rawaito ministan …
“Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta”. (An-Nisaa 103). K. Alfijir…. 5.05. Am H. Rana.:.. 6.16. Am Zuhur:……12.11. Pm Asar……… 3.32. …
Lauyoyin shugaban Najeriyar za su yi kokarin shigar da cikakkiyar hujja nan ba da jimawa ba domin samun damar yin muhawara kan duk wani sassauci …
Hadarin ya afku ne a hanyar Nangere-Gashua a karamar hukumar Nangere Alfijir Labarai ta rawaito Mutane 7 ne suka rasa rayukansu, wasu 40 kuma suka …
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Legas, Idowu Owohunwa, ya bayar da umarnin korar jami’in ‘yan sandan Dibisional (DPO) na ofishin ‘yan sanda na Meiran da ke …
Ana sanar da jama’a cewa In Sha Allah ranar Alhamis za’a rufe gadar sama ta kofar Nassarawa zuwa gidan gwamnati, da kuma ta Obasanjo saboda …
Ƙungiyar kwadago ta bai wa gwamnonin jihohi wa’adin mako biyu su fara tattaunawa kan batun biyan ƙarancin albashin N35,000 ga ma’aikata a jihohinsu. Alfijir Labarai …
Wasu da ba a san ko su wanene ba sun shiga har gida sun yi wa ‘yar dan majalisar dokokin jihar Borno mai wakiltar Ngala, …
Daga Baba Usman Gama Shugaba Tinubu, ya naɗa Dakta Musa Adamu Aliyu tsohon kwamishinan shari’ar jigawa a matsayin shugaban hukumar yaki da cin hanci da …
Wata ƴar sanda mai suna Angela Adams a ranar Talata ta roki wata kotun gargajiya da ke zamanta a Jikwoyi, babban birnin tarayya Abuja, da …