Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Najeriya

IMG 150604 10625 1749564376482
Labarai, President Tinubu

An Yanka Ta Tashi: Wasu tsoffin ƴan majalisa  sun yi watsi da goyan bayan takarar Tinubu a 2027

Posted onJanuary 25, 2026January 25, 2026

Aƙalla tsofaffin ‘yan majalisar dokoki ta ƙasa 17 sun nesanta kansu daga wani taron da aka ce tsofaffin ‘yan majalisa sun shirya domin amincewa da …

FB IMG 1754648747589
Labarai, NAHCON

NAHCON ta ƙayyade N8.5m kafin alƙalami na kujerar Hajjin 2026

Posted onAugust 8, 2025August 8, 2025

Saudiyya ta sake bai wa Nijeriya gurbin kujeru 95,000, kamar yadda ta samu a bara. Hukumar NAHCON mai kula da sha’anin aikin Hajji ta Nijeriya, …

IMG 204851 03825 1754250545919
Labarai, NAFDAC

NAFDAC ta kwace haramtattun kayayyaki da kudinsu ya haura Naira biliyan 1.5

Posted onAugust 3, 2025August 3, 2025

NAFDAC ta kwace kayayyaki haram, wadanda suka kare, da wadanda ba a yi musu rajista ba, da kudinsu ya haura Naira biliyan 1.5 a Legas …

FB IMG 1753701972249
Labarai, NYSC

Kotu ta umarci NYSC da ta bar ƴan bautar ƙasa mata su riƙa sanya siket

Posted onJuly 28, 2025July 28, 2025

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta soke haramcin sanya siket ga ƴan bautar ƙasa mata da NYSC ta yi. A hukuncin da ta …

IMG 20250722 WA0061
Kano, Labarai

Gwamna Yusuf ya nada Aminu Gidado A Matsayin Sabon kodinetan Shirin ACRESAL Projects.

Posted onJuly 23, 2025July 23, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin Aminu Gidado Yusha’u a matsayin babban mai kula da ayyukan raya …

FB IMG 1753131445893
IGP, Labarai

Bani da Hurumin Cire Tsaffin ‘Yan Sanda Daga tsarin Pencom – Inji Egbetokun

Posted onJuly 22, 2025July 22, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Sufeto Janar na Ƴansandan Najeriya Kayode Egbetokun ya ce ba shi da hurumin cire jami’ansa daga ckin shirin fanshon da suke …

FB IMG 1753095626453
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Ƙasata! Ƴan sanda sun fara gudanar da zanga-zangar neman ƙarin albashi na masu aiki da masu ritaya.

Posted onJuly 21, 2025July 21, 2025

Ƴan sanda sun fara gudanar da zanga-zangar neman ƙarin albashi na masu aiki da waɗanda su ka yi ritaya. An hangi Omoloye Sowore, ɗan gwagwarmaya …

FB IMG 1752666200875
Labarai

Gwamnatin Nijar ta yi wa dokar kasafin kuɗin 2025 kwaskwarima

Posted onJuly 16, 2025July 16, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Shugaban ƙasar Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahamane Tiani, ya sanya hannu kan wata doka, da ta yi wa dokar kasafin kudin 2025 …

FB IMG 1750084754178
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Najeriya ta ayyana hutu ranar Talata domin jimamin rasuwar tsohon ƙasa Buhari

Posted onJuly 14, 2025July 14, 2025

Gwamnatin Najeriya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan Yulin shekarar 2025 a matsayin hutu domin jimamin rasuwar tsohon shugaban ƙasar Muhammadu Buhari. Wannan na …

IMG 20250713 WA0328
Labarai

Tazarar Bulaguron Neman Lafiya Tsakanin Shugaba ‘Yar Adua Da Buhari.

Posted onJuly 13, 2025July 13, 2025

…Dukannin su tsaffin Shugabannin Najeriya ne ‘Yan Asalin Jihar Katsina. Daga Aminu Bala Madobi. Shugaba Alh Umar Yar Adua, Shugaban Kasar Najeriya ne na 13, …

FB IMG 1752417757129
Hadari, Labarai

Fasinjoji sun sha da kyar yayin da jirgin Air Peace ya kauce daga kan titin tashi da saukarsa a Najeriya

Posted onJuly 13, 2025July 13, 2025

Wani jirgin sama mallakin kamfanin Air Peace Airlines ya fuskanci tangarda inda ya kauce daga hanyar tashi (runway) a Filin Jirgin Sama na Ƙasa da …

FB IMG 1717108061650
Labarai, Nigeria

Wata Sabuwa: Tsoffin Ƴan Sanda Za Su Gudanar Da Zanga-Zanga a Faɗin Najeriya

Posted onJune 27, 2025June 27, 2025

Ƙungiyar Tsoffin Jami’an Ƴan Sanda a Jihar Kaduna ta bayyana shirinta na gudanar da zanga-zangar lumana ta ƙasa baki ɗaya, wadda suka lakaba wa suna …

IMG 20250625 WA0422
Labarai

“Babu wanda ya kamani, Na Mika Kaina Ga Hukumar EFCC, in ji tsohon Jami’in NNPC

Posted onJune 25, 2025June 25, 2025

Wani tsohon babban jami’in kudi, CFO na kamfanin Samar da man fetur na Najeriya, NNPCL, Umar Isa-Ajiya, ya musanta zargin cewa ta karfin tsiya jami’an …

FB IMG 1747612405146
Labarai, Zamfara

Ta’adanci! Bello Turji ya kashe ’yan sa-kai sama da 40 a Zamfara

Posted onJune 25, 2025June 25, 2025

Daya daga cikin manyan ’yan bindigar da suka addabi Najeriya, Bello Turji ya kashe ’yan sa-kai sama da 40 a wani harin kwanton bauna da …

FB IMG 1717108061650
Labarai

Kwamishinan yan sanda Ya garkame yan sanda 3, bisa zargin karbar na goro

Posted onJune 11, 2025June 11, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Kwamishinan ‘yan sandan jihar Anambra, Ikioye Orutugu, ya bayar da umarnin tsare wasu ‘yan sanda uku masu mukamin sufeta bisa zargin …

IMG 20250609 WA0173
Labarai

Ana Zargin Gwamnatin Tinubu Da Naɗa Membobin Jam’iyyar APC A Matsayin Kwamishinonin Zaɓe.

Posted onJune 9, 2025June 9, 2025

Daga Aminu Bala Madobi Kungiyar kare haƙƙin ɗan Adam da ɗorewar tattalin arziki, wato SERAP, ta zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da naɗa wasu …

FB IMG 1749374643790
Labarai, Madina

Ibtila’i: Gobara ta tashi a otal mai ɗauke da alhazan Nijeriya 484

Posted onJune 8, 2025June 8, 2025

Hukumar Alhazai ta Ƙasa,  NAHCON, ta tabbatar da gobara a wani otal mai ɗauke da alhazan Nijeriya 484 da ke titin Shari Mansur a birnin …

IMG 20250607 WA0019
Current Affairs, Labarai

Yadda Matashi Dan Shekara 22 Ya fado Daga Benan Kamfanin Cocoa Mai Hawa 26

Posted onJune 7, 2025June 7, 2025

Daga Aminu Bala Madobi An yi jana’izar wani matashiya Mai shekara 22 mai suna Feranmi Akin-Akinye wanda ya fado daga bene me hawa 26 na …

FB IMG 1749057146066
Labarai, Supreme Court

Kotun Koli ta tabbatar da sauke Jokolo a matsayin Sarkin Gwandu

Posted onJune 4, 2025June 4, 2025

Kotun Koli a yau Laraba ta kawo ƙarshen kusan shekaru goma sha tara na  shari’a kan kujerar sarautar Gwandu, inda ta soke hukuncin da ya …

FB IMG 1748897399615
Labarai

Shettima: Shekaru biyu na mataimaki, jagora mai hangen nesa da kawo sauyi nagari

Posted onJune 2, 2025June 2, 2025

Daga STANLEY NKWOCHA Alamar da ke nuna ingantacciyar gwamnati a tsarin dimokuraɗiyya ita ce ci gaba da ƙarfafa ginshiƙinta. Tun bayan komawar Nijeriya mulkin dimokuraɗiyya …

Posts pagination

1 2 3 4 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab