Babbar kotun tarayya da ke Apo a Abuja ta ba da umarnin kwace kadarori da darajarsu ta kai kusan naira biliyan 8.94 da ake dangantawa …
Babbar kotun tarayya da ke Apo a Abuja ta ba da umarnin kwace kadarori da darajarsu ta kai kusan naira biliyan 8.94 da ake dangantawa …
Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya ayyana ranar Alhamis 16 ga Yulin …
Bayan umarnin babbar kotun tarayya da ke Abuja, tuni jami’an tsaro su ka kama Darakta Janar na hukumar Presidential Foreign Intervention Promotion Council (PFIPC), Adeniyi …
A wani sabon mataki da ka iya jawo muhawara a fannin ilimi, Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta amince da ƙarin kuɗin rajistar jarabawar NECO zuwa …
An samu wata taƙaddama da cece-kuce a Majalisar Wakilan Tarayya a yau ranar Laraba bayan wasu ‘yan majalisar sun yi sabani kan wani ƙuduri da …
Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda (PSC) ta sallami manyan jami’an ‘yan sanda hudu daga aiki, tare da ɗaukar matakan ladabtarwa kan wasu jami’ai 31 …
Babbar kotun tarayya da ke Maitama a Abuja ta ba da umarnin ƙwace wasu kadarori biyar mallakin tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, wanda ke …
Gwamnatin Najeriya ta ce za ta gudanar da bincike kan manyan kamfanonin fasaha na duniya da suka haɗa da Meta, X (Twitter), Alphabet da kuma …
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta musanta zargin cewa ta kashe sama da Naira tiriliyan 8 a wajen kasafin kuɗin shekarar 2026, tana mai cewa babu wata …
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta kama wata tsohuwa ‘yar Najeriya mazauniyar Birtaniya mai shekara 67, Mary Yetunde Barek, …
Jami’an Hukumar Tsaro ta Ƙasa (DSS) sun kama tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji, a safiyar yau Laraba a filin jirgin sama na Akanu …
Aminu Bala Madobi. Rahotannin da Jaridar Alfijir Labarai ta bankado sun bayyana cewa wani mutum mai suna Prince Adeniyi Matthew ana zarginsa da ƙirƙirar wata …
Wannan na zuwa ne bayan da kasar ta kafa wani tarihi a fannin ilimin jami’o’i in da 24 suka samu gurbi a jerin manyan jami’o’in …
Ministan harkokin cikin gida, Dakta Olubunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa tsarin tantance bayanan ’yan ƙasa na Hukumar NIMC ya taimaka wajen cafke wasu mutane bakwai …
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman kafa rundunar ‘yansandan jihohi a fadin ƙasar. Sanatoci sun amince da …
Dakarun rundunar Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 22 da aka sace tare da dakile wasu yunkurin garkuwa da mutane a kananan hukumomin Sabon Birni …
Editor: Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta bayar da umarnin dakatar da aiwatar da hukuncin da Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke, …
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa za ta ci gaba da ɗaukar matakan da suka dace domin kawo ƙarshen matsalar rashin tsaro a …
Daya daga cikin dattijan ƙasa, Umar Ajiya, ya nuna damuwa kan karuwar matsalolin rashin tsaro, garkuwa da mutane, satar shanu da fashi da makami a …