Skip to content

Alfijir News

home
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa
  • News
  • Politics
  • Wasanni
  • Current Affairs
  • Exchange Rates
  • Hausa

Tag: Najeriya

FB IMG 1723210922594
Labarai

Rikicin Duniya! Yadda Aljanu Suka Shiga Zanga-zangar Da Aka Yi A Kano – Amma Fa In Ji Dakta Kachako

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Masanin harkar aljanu da ruhainai kuma tsohon mataimakin kwamadan Hukumar Hisbah ta Jihar Kano, Dakta Maigida Kachako ya bayyana cewa har da aljanu sun shiga …

FB IMG 1723210844046
Labarai

Alkalla Mutane 25 Sun Mutu Sakamakon Hatsarin Kwale-Kwale Daban-Daban a Najeriya

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Akalla mutane 25 ne suka mutu a wasu hadurran kwale-kwale a jihohin Jigawa da Bayelsa. Rahotanni daga karamar hukumar Taura ta …

Screenshot 20240809 123233 Facebook
Labarai

Babu Gaskiya A Ikirarin Tinubu Na Bawa Jihohi Biliyan 570 – In Ji Gwamna Makinde

Posted onAugust 9, 2024August 9, 2024

Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya musanta ikirarin shugaban kasa Bola Tinubu na cewa gwamnatin tarayya ta bai wa jihohi 36 Naira Biliyan 570 inda …

IMG 20231110 230813
DSS, Labarai

Hukumar DSS Ta Musanta Kai Samame Ofishin NLC

Posted onAugust 8, 2024August 8, 2024

Rundunar tsaro ta farin kaya DSS ta musanta rahotan cewa jami’anta sun kai sumame shelkwatar kungiyar kwadago ta kasa NLC. Alfijir labarai ta ruwaito bayanan …

Screenshot 20240807 165946 Facebook
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Sanar Da Lokacin Da Za’a Dakatar Da Karɓar Harajin Shigo Da Kayan Abinci A Kasar

Posted onAugust 7, 2024August 7, 2024

Gwamnatin Najeriya ta ce daga mako mai zuwa ne za a fara aiwatar da umarnin da ta bayar na dakatar da karbar haraji a kan …

IMG 20240804 WA0129
Labarai

Tsohon Shugaban Najeriya IBB Ya Nisan Ta Kansa da Kiran ayi Juyin mulki

Posted onAugust 4, 2024August 4, 2024

Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Ibrahim Badamasi Babangida (IBB) ya nisanta kansa daga wani rubutu da ya wallafa a shafin X (Twitter a baya) …

FB IMG 1722615628158
Fetur & Gas, Labarai

Sharhi! Mahangar Masana Kan Sayar Wa Matatar Dangote Danyen Mai Da Naira

Posted onAugust 2, 2024August 2, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Masana a bangaren mai da iskar gas sun ce, umarnin da Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayar a baya-bayan nan da …

FB IMG 1722612353381
Labarai, Whatsapp

Wata Sabuwa! WhatsApp Na Kokarin Barin Najeriya

Posted onAugust 2, 2024August 2, 2024

Mako guda bayan gwamnatin Najeriya ta ci tarar  kamfanin Meta, wadanda su ka kirkiri WhatsApp  ta Dalar Amurka Miliyan 200 kan karya dokar bin bayanan …

Screenshot 20240802 151848 Facebook
Labarai

Majalisar Addini Ta Najeriya Ta Bukaci A kawo Karshen Zanga-Zangar Da Ake

Posted onAugust 2, 2024August 2, 2024

Majalisar jagororin addinai ta Najeriya ƙarƙashin jagorancin Mai Alrfama Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar ƙoli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya (NSCIA), Alhaji Muhammad Sa’adu …

FB IMG 1722442104786
Labarai

Majalisar Dattijai Ta Yi Kira Ga ‘Yan Najeriya Su Dubi Allah Su Dubi Annabi Su kara bawa Tinubu Lokaci

Posted onJuly 31, 2024July 31, 2024

Majalisar dattawa ta bukaci masu shirya zanga-zangar a fadin kasar da su dakatar da shirye-shiryensu su kara bawa Gwamanti lokaci domin warware matsalolin ƙasar Alfijir …

FB IMG 1720814344337
Labarai

Gwamnatin Tinubu A Shirye Take Ta Yiwa ‘Yan Nijeriya Hidima, Ba Wai Ta Mallakesu Ba – Ajuri

Posted onJuly 29, 2024July 29, 2024

Fadar shugaban kasa a ranar Lahadin da ta gabata ta ce ‘yan Najeriya suna da ‘yancin gudanar da zanga-zangar lumana. Alfijir labarai ta ruwaito mai …

FB IMG 1709987011742
Labarai

Amnesty Tayi Gargadi Kan Daina Yi Wa Masu Shirin Zanga-zanga Barazana A Najeriya

Posted onJuly 29, 2024July 29, 2024

Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Amnesty International ta yi gargaɗin cewa yin barazana ga masu shirin gudanar da zanga-zanga ba tsari ba ne na dimokuraɗiyya. …

IMG 20240525 WA0104
Gwamnatin Nijeriya, Labarai

Babbar Magana! Gwamnatin Tarayya Tayi Barazanar Daure Shugabannin Kananan Hukumomi

Posted onJuly 26, 2024July 26, 2024

Daga Aminu Bala Madobi Gwamnatin tarayya karkashin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta yi barazanar gurfanar da shugabannin kananan hukumomi da kansilolin da aka samu …

Screenshot 20240718 172457 Facebook
Dangote, Labarai

Majalisar Wakilai Ta Bukaci A Gaggauta Dakatar Da Shugaban NMDPRA Kan Matatar Dangote

Posted onJuly 24, 2024July 24, 2024

Majalisar Wakilai ta bukaci a gaggauta dakatar da Shugaban Hukumar Albarkatun Mai Na Kasa (NMDPRA), Farouk Ahmed, kan dambarwar hukumar da Matatar Man Dangote. Alfijir …

Screenshot 20240718 172457 Facebook
Labarai

Labarin Rayuwa: Ƴan Majalisar Wakilai Sun Rage Kashi 50 A Albashinsu

Posted onJuly 18, 2024July 18, 2024

Mambobin Majalisar Wakilai sun amince su rage kashi 50 cikin 100 na albashinsu na tsawon watanni shida a matsayin hadin kai da sadaukarwar da suke …

FB IMG 1719960146800
Labarai

Shugaban Najeriya ya ƙara naira tiriliyan 6.2 a cikin kasafin kuɗin 2024

Posted onJuly 17, 2024July 17, 2024

Shugaban Najeriya Bola Tinubu, ya bukaci majalisar dattawa da ta yi wa dokar kasafi ta 2024 da kuma dokar kudi ta 2023 gyaran fuska ta …

FB IMG 1715268720230
Labarai

Majalisar Najeriya Na Tuhumar Ministar Mata Kan Zargin Kashe N65m Ba Bisa Kai’da Ba

Posted onJuly 11, 2024July 11, 2024

Majalisar wakilai ta tuhumi ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohaneye da zargin kashe wasu makudan kudade ba gaura ba dalili, wadanda suka hada da Naira miliyan …

IMG 20231119 140840
NNPC

Kamfanin Mai Na NNPCL Ya Bayyana Dalilan Da Ya Jawo Ƙarancin Fetur A Najeriya

Posted onJuly 9, 2024July 9, 2024

Kamfanin man fetur na gwamnatin Najeriya NNPCL ya ce ambaliyar ruwa da kuma rashin kyawun yanayi ne suka jawo tsaiko wajen jigilar man a Abuja …

FB IMG 1720124914632
Labarai

Da Dumi Duminsa: Majalisar Dokokin Najeriya ta Kafa Kwamitin da zai bawa Sarakuna Matsuguni Acikin Kundun tsarin Mulkin Kasa.

Posted onJuly 4, 2024July 4, 2024

Majalisar Dokokin Najeriya ta Kafa Kwamitin da zai bawa Sarakuna Matsuguni Acikin Kundun tsarin Mulkin Kasa. Za a yiwa Sarakunan Najeriya Matsuguni a cikin kundin …

Screenshot 20240628 074034 Chrome
Labarai, Saudi Arabia

Kasar Saudiyya Na Son Fara Shigar Da Neman Shanu Da Waken Suya Ƙasarta Daga Nijeriya

Posted onJune 28, 2024June 28, 2024

Saudiyya na son fara shigar da naman shanu da waken suya ƙasarta daga Nijeriya Alfijir labarai ta ruwaito Minista Mohammed ya shaida wa manema labarai …

Posts pagination

‹ 1 2 3 4 ‹
© 2026 Alfijir News Powered by WordPress Theme by Design Lab