Alfijr ta rawaito Ma’aikatar Harkokin Hajji da Ummara ta ƙasar Saudiyya ta shawarci alhazai da ke shirin zuwa ibadar Ummara da kada su taho da …
Alfijr ta rawaito Ma’aikatar Harkokin Hajji da Ummara ta ƙasar Saudiyya ta shawarci alhazai da ke shirin zuwa ibadar Ummara da kada su taho da …
Alfijr ta rawaito Farfesa Rufa’i Ahmed Alkali ya ajiye mukaminsa na shugaban jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP). Murabus din nasa na zuwa ne bayan …
Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci taron addu’oi na musamman domin cikar zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu …
Alfijr ta rawaito Jam’iyyar APC ta umurci tawagar lauyoyinta da ta nemi a yi mata gyara a kan ayyana dan takarar gwamna kuma zababben gwamnan …
Alfijr ta rawaito Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce zasu ƙalubalanci sakamakon zaben gwamnan Kano a kotun sauraren kararrakin zabe. Ya …
Alfijr ta rawaito gwamnatin jihar Kano ta yi kira ga Engr. Abba Kabir Yusuf wanda Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana …
Alfijr ta rawaito Gwamna Matawalle yace ya fadi zaɓe ne saboda wannan Ƙara da suka shigar da gwamnatin tarayya, inda Uba Sani yasha da ƙyar …
Alfijr ta rawaito mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya daga Likkafar wasu Hakimansa da kuma nada wasu sababbi. Wannan na kunshe a …
Alfijr ta rawaito Jami’an sanda sun kama wasu mabiya kungiyar Shi’a (IMN) 19 da laifin kawo cikas da tayar da tarzoma, da kuma jerin gwano …
Alfijr ta rawaitoi dan kasar China mai suna Frank Geng Quangrong mai shekaru 47, a yau Alhamis ya tabbatarw wata babbar kotu a Kano cewa …
Alfijr ta rawaito Hukumar Jin dadin Alhazai ta Jihar Kano ta yi kira ga maniyyata, musamman waɗanda su ka ajiye Naira miliyan 1.5 a matsayin …
Alfijr ta rawaito Zababben Gwamnan Jihar Kano H.E. Engr. Abba Kabir Yusuf ya bayyana Sunusi Bature Dawakin Tofa a matsayin babban sakataren yada labaran sa …
Alhaji Aminu Dantata, dan kasuwa ne kuma mai taimakon jama’a na Najeriya, daya daga cikin masu tallafawa gidauniyar jihar Kano, gidauniyar da take bayar da …
Alfijr ta rawaito Hukumar Babban Birnin Tarayya Abuja (FCTA) a ranar Laraba ta ragargaje baburan da ta kwace daga hannun ’yan acaba kimanin 476. Hukumar …
Alfijr ta rawaito wani babban dan majalisa a majalisar dokokin jihar Imo, Arthur Egwim ya rasu ne a ranar Litinin, kwanaki bayan da aka yi …
Alfijr ta rawaito hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya ta ce ta shaida wasu jiga-jigai a wata maƙarƙashiya da ake kitsawa don kafa gwamnatin …
Alfijr Labarai ta rawaito Yadda kasuwar canjin Kudaden kasashen waje ke hawa da sauka a yau Laraba a Kasuwar Wapa Siya = 742/ Siyarwa = …
Alfijr ta rawaito mataimakin gwamnan jihar Kano kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar All Progressives Congress, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya taya zababben gwamnan jihar, …
Alfijr ta rawaito Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa yawan shari’o’in da kotuna ke fuskanta dangane da zaben shugaban kasa na 2023 ba zai hana shugaban …